Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • Afrika Ta Kudu : Jacob Zuma, Ya Yi Murabus

    Afrika Ta Kudu : Jacob Zuma, Ya Yi Murabus

    Feb 15, 2018 05:52

    Shugaban Afrika ta Kudu, Jacob Zuma, ya sanar da yin murabus daga mulkin kasar, bayan shafe makwanni yana fuskantar matsin lamba daga jam'iyyarsa ta ANC.

  • Wa'adin Sa'oi 48 Ga Shugaba Zuma Da Ya Sauka Daga Karagar Mulkin Afirka Ta Kudu

    Wa'adin Sa'oi 48 Ga Shugaba Zuma Da Ya Sauka Daga Karagar Mulkin Afirka Ta Kudu

    Feb 14, 2018 05:57

    A ci gaba da rikicin siyasa da ya kunno kai a kasar Afirka ta Kudu, jam'iyyar ANC mai mulki a kasar, a wani zama da ta gudanar a jiya Talata karkashin jagorancin shugabanta Cyril Ramaphosa, ta ba wa shugaban kasar Jacob Zuma wa'adin sa'oi 48 da yayi murabus daga karagar mulki ko kuma a fara shirin tsige shi.

  • Afrika Ta Kudu : Zuma Zai Bayyana Matsayinsa Ranar Laraba

    Afrika Ta Kudu : Zuma Zai Bayyana Matsayinsa Ranar Laraba

    Feb 13, 2018 16:25

    Wasu majiyoyi daga AFrika ta Kudu na cewa, shugaban kasar Jacob Zuma dake fusknatr matsin lamba zai bayyana matsayinsa a gobe Laraba.

  • Afirka Ta Kudu: ANC Ta Bayar Da Wa'adin Sa'oi 48 Ga Zuma Da Ya Yi Murabus

    Afirka Ta Kudu: ANC Ta Bayar Da Wa'adin Sa'oi 48 Ga Zuma Da Ya Yi Murabus

    Feb 13, 2018 06:35

    Jam'iyyar ANC mai mulki a kasar Afirka ta kudu ta bayar da wa'adin kwanaki biyu ga shugaba Jacob Zuma da ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban kasar, ko kuma a tsige shi.

  • Fadar Shugaban Afirka Ta Kudu Ta Musanta Labarin Cewa Shugaba Zuma Zai Yi Murabus

    Fadar Shugaban Afirka Ta Kudu Ta Musanta Labarin Cewa Shugaba Zuma Zai Yi Murabus

    Feb 12, 2018 17:58

    Fadar shugaban kasar Afirka ta Kudu ta bayyana labaran da suke cewa shugaban kasar Jacob Zuma ya amince yayi murabus daga karagar mulkin kasar tana mai bayyana labarin da cewa 'zuki ta malle' ne.

  • Rikicin Siyasar Afirka Ta Kudu, Alamu Na Nuna Karshen Mulkin Zuma Ya Gabato

    Rikicin Siyasar Afirka Ta Kudu, Alamu Na Nuna Karshen Mulkin Zuma Ya Gabato

    Feb 08, 2018 05:55

    Shugaban jam'iyyar ANC mai mulki a Afirka ta Kudu kana kuma mataimakin shugaban kasar Cyril Ramaphosa ya sanar da cewa yana nan yana ci gaba da tattaunawa da shugaba Jacob Zuma dangane da yadda zai yi murabus da mika mulki, wata babbar alama da ke nuna cewa daga dukkan alamu mulkin shugaba Zuman ya zo karshe bayan shekara da shekaru na matsaloli da badakala kala-kala.

  • Shugaban Jam'iyya Mai Mulki A Afrika Ta Kudu Ya Ce Zai Sanar Da Makomar Shugaban Kasar A Nan Gaba

    Shugaban Jam'iyya Mai Mulki A Afrika Ta Kudu Ya Ce Zai Sanar Da Makomar Shugaban Kasar A Nan Gaba

    Feb 07, 2018 19:02

    Shugaban jam'iyyar ANC mai mulki a kasar Afrika ta Kudu ya bayyana cewa: A cikin 'yan kwanaki masu zuwa zai sanar da makomar shugaban kasar Jacob Zuma da yake fuskantar matsin lamba kan yin murabus daga kan mukaminsa.

  • Shugaban Kasar  Afirka Ta Kudu Ya Amince Da Yi Murabus

    Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu Ya Amince Da Yi Murabus

    Feb 07, 2018 12:30

    Kafafen watsa labarun kasar Afirka Ta Kudu ne suka ambaci cewa shugaban kasar Jacob Zuma ya aminta da yin murabus bisa sharadi

  • Afrika Ta Kudu : An Dage Jawabin Zuma Gaban Majalisa

    Afrika Ta Kudu : An Dage Jawabin Zuma Gaban Majalisa

    Feb 07, 2018 05:31

    Majalisar Afrika ta Kudu, ta dage jawabin shekara-shekara da shugaban kasar, Jacob Zuma zai yi gabanta a ranar Alhamis, a daidai lokacin da jam'iyya ANC mai mulki ke tattauna batun tsige shi.

  • Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnatin Afirka Ta Kudu

    Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnatin Afirka Ta Kudu

    Feb 06, 2018 05:38

    Wasu kungiyoyin fararen hula da 'yan siyasa sun gudanar da zanga-zangar neman shugaba Zuma ya yi murabus daga kan mukaminsa a daidai lokacin da jam'iyar ANC mai mulki ke gudanar da taro.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS