-
Bunkasar Alaka Tsakanin Kasashen Iran Da Kenya Yana Ci Gaba Da Habaka A Dukkanin Bangarori
Jun 01, 2017 19:21Jakadan Jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasar Kenya ya bayyana cewa: Alaka tsakanin kasashen Iran da Kenya tana ci gaba da habaka musamman a fuskar tattalin arziki a cikin 'yan shekarun nan.
-
Shirin MDD na aiki tare da Ma'aikatar Shara'a ta kasar Gambiya
Mar 02, 2017 05:08Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana shirin ta na aiki tare da Ma'aikatar Shari'a gami da kungiyoyin kare hakin bil-adama a kasar Gambiya
-
Dr.Ali Larijani: Raba Kan Musulmi Shi ne Babban Cin Amana
Dec 15, 2016 19:17A cikin kasashen wannan yankin na gabas ta tsakiya da akwai wadanda su ke hada kai da kungiyoyin 'yan ta'adda.