-
Jamhuriyar Nijar Ta Nuna Damuwarta Kan 'Yan Kasar Da Suke Dawowa Daga Aljeriya
Oct 28, 2017 14:31Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta bayyana tsananin damuwarta dangane da matsayar da gwamnatin kasar Aljeriya ta dauka na dawo da dubban 'yan Nijar din da suke zaune a kasar gida.
-
MDD: Da Akwai Bukatar Aiki A Tsakanin Kasashe Domin Fada Da Ta'addanci
Oct 25, 2017 03:18Wakilin Majalisar Dinkin Duniya A Aljeriya Eric Overvest ne ya bayyana bukatar samun hadin kai a tsakanin kasashen na duniya domin kalubalantar ta'addanci.
-
Jami'an Tsaron Aljeriya Sun Tarwatsa Wata Kungiyar Ta'addanci Mai Alaka Da Daesh
Oct 24, 2017 14:19Jami'an tsaron kasar Aljeriya sun sanar da samun nasarar wata kungiyar ta'addanci da take da alaka da Da'esh da take aikinta a arewacin kasar.
-
Aljeriya : Amnesty Ta Yi Tir Da Korar Dubban 'Yan Afrika
Oct 24, 2017 07:17Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty International, ta yi tir da matakin hukumomin Aljeriya na korar 'yan Afrika zuwa gida.
-
Morocco Ta Kira Babban Jami'in Diblomasiyyar Kasar Algeria A Rabat Don Jan Kunne
Oct 21, 2017 08:29Gwamnatin kasar Morocco ta kira wani babban jami'in diblomasiyyar kasar Algeria da ke rabat inda ta ja kunnenta kan zargin da take mata na baya bayan nan.
-
Gwamnatin Algeria Ta Bukaci A Maida Kasar Syria Cikin Kungiyar Kasashen Larabawa
Oct 11, 2017 03:01Gwamnatin kasar Algeria ta kara jaddada bukatar maida kasar Syria cikin kungiyar kasashen Larabawa.
-
Aljeriya Ta Gabatar Da Shawara Kan Hanyar Da Ta Dace Abi A Fagen Yaki Da Ta'addanci
Oct 08, 2017 08:54Wakilin kasar Aljeriya a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Kamata ya yi duniya ta bullo da wani shirin siyasa mai karko da nufin kawo karshen ayyukan ta'addanci a duniya.
-
Nijar: An Kai Harin Ta'addanci A Kan Iyaka Da Kasar Aljeriya
Sep 26, 2017 15:43Kamfanin Dillancin Labarun Faransa ya nakalato bayanin 'yan sandan Nijar a yau talata na cewa; Jami'an tsaro uku da farar hula guda ne suka rasa rayukansu sanadiyyar harin.
-
Aljeriya Tana Son Ganin An Mayar Da Kasar Syria Cikin Kungiyar Kasashen Larabawa
Sep 24, 2017 04:31Ministan harkokin wajen kasar Aljeriya wanda ya furta haka, ya kara da cewa alakar kasarsa da Syria ta tarihi ce.
-
Wani Abu Yayi Bindiga Ya Kuma Kashe Mutum Guda A Arewacin Algeria
Sep 18, 2017 01:56Wani abu ya yi bindiga ya kuma kashe mutum guda a garin Tayyarat na kasar Algeria a jiya Lahadi da dare.