Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

aljeriya

  • Kasar Algeria Tana Goyon Bayan Iran A Rigimar Da Take Da Amurka

    Kasar Algeria Tana Goyon Bayan Iran A Rigimar Da Take Da Amurka

    Aug 30, 2018 06:25

    Lawize Hanun sakataren jam'iyyar ma'aikata a kasar Algeria ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa tana goyon bayann Iran a rigimar da take da kasar ta Amirka.

  • An Yi Wa Manyan Jami'an Sojan Kasar Aljeriya Murabus

    An Yi Wa Manyan Jami'an Sojan Kasar Aljeriya Murabus

    Aug 24, 2018 12:57

    A cikin kasa da shekara guda gabanin manyan zabukan kasar Alheriya, shubagan kasa ya sauke wasu manyan kwamandojin soja daga mukamansu

  • Aljeriya Da Indonesia Sun Rattaba Hannu Kan Yin Aiki Tare Domin yada Zaman lafiya

    Aljeriya Da Indonesia Sun Rattaba Hannu Kan Yin Aiki Tare Domin yada Zaman lafiya

    Aug 20, 2018 03:27

    Kasashen Aljeriya da Indonesia sun rattaba hannu kan yarjejeniyar yin aiki tare wajen yada sahihiyar fahimta ta zaman lafiya.

  • An Kama Masu Adawa Da Sake Tsayawar Takarar Shugaban Kasa Na Butaflika A Algeria

    An Kama Masu Adawa Da Sake Tsayawar Takarar Shugaban Kasa Na Butaflika A Algeria

    Aug 13, 2018 19:06

    Jami'an tsaro a kasar Aljeria Sun Tsare wasu yan siyasa wadanda suke adawa da sake shiga shugaban kasa ma ci Abdulaziz Butafleka takarar shugabancin kasa karo na biyar.

  • Fiye Da 'Yan Ci Rani 120 Ne Aka Tseratar Da Su A Kan Iyakokin Nijar Da Aljeriya

    Fiye Da 'Yan Ci Rani 120 Ne Aka Tseratar Da Su A Kan Iyakokin Nijar Da Aljeriya

    Aug 11, 2018 19:21

    Majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa, an tseratar da 'yan ci rani fiye da 120 da suka shiga mawuyacin hali a kan iyakokin jamhuriyar Nijar da Aljeriya.

  • Aljeriya Ta Yi Kakkausar Suka Kan Kisan kiyashin Da Isra'ila Ta Ke Yi Kan Falastinawa

    Aljeriya Ta Yi Kakkausar Suka Kan Kisan kiyashin Da Isra'ila Ta Ke Yi Kan Falastinawa

    Aug 11, 2018 19:20

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Aljeriya ya bayyana hare-haren da Isra'ila take kaddamarwa kan yankin zirin Gaza da cewa ayyukan yaki ne a kan fararen hula marassa kariya.

  • Sojojin Aljeriya Sun Rusa Wata Maboyar 'Yan Ta'adda A Yankin Arewacin Kasar

    Sojojin Aljeriya Sun Rusa Wata Maboyar 'Yan Ta'adda A Yankin Arewacin Kasar

    Aug 08, 2018 18:47

    Rundunar sojin Aljeriya ta sanar da rusa wata maboyar 'yan ta'adda a lardin Aïn Defla da ke shiyar arewacin kasar.

  • Za A Sake Bude Mashigar Tanduf Da Ke Iyaka Tsakanin Mauritania Da Aljeria

    Za A Sake Bude Mashigar Tanduf Da Ke Iyaka Tsakanin Mauritania Da Aljeria

    Aug 04, 2018 19:08

    Mahukuntan kasar Mauritania sun sanar da cewa, ana shirin sake bude mashigar Tanduf da ke kan iyaka tsakanin kasar da kuma Aljeriya nan ba da jimawa ba.

  • Aljeriya Ta Ce: Tsoma Bakin Kasashen Waje A Harkokin Libiya Ya Kara Bullar Matsaloli A Kasar

    Aljeriya Ta Ce: Tsoma Bakin Kasashen Waje A Harkokin Libiya Ya Kara Bullar Matsaloli A Kasar

    Aug 01, 2018 11:58

    Shugabar kungiyar bada agajin gaggawa ta Red Crescent a Aljeriya ta bayyana cewa: Tsoma bakin kasashen waje a harkokin cikin gidan Libiya yana daga cikin dalilan karin bullar matsaloli a kasar.

  • Gumurzu Tsakanin Sojojin Aljeriya Da 'Yan Ta'adda Ya Lashe Rayukan Mutane 11 A Kasar

    Gumurzu Tsakanin Sojojin Aljeriya Da 'Yan Ta'adda Ya Lashe Rayukan Mutane 11 A Kasar

    Jul 31, 2018 19:26

    Ma'aikatar tsaron Aljeriya ta sanar da cewa: Dauki ba dadi tsakanin sojojin Aljeriya da gungun 'yan ta'adda a shiyar arewa maso gabashin kasar ya lashe rayukan mutane akalla goma sha.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS