Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Dalibi Ya Bude Wuta, Tare Da Hallaka Mutane 17 A Florida

    Dalibi Ya Bude Wuta, Tare Da Hallaka Mutane 17 A Florida

    Feb 15, 2018 05:52

    Rahotanni daga Amurka na cewa mutane 17 ne suka hallaka, kana wasu akalla 14 suka ji rauni, a yayin da wani tsohon dalibi ya bude wuta a wata makarantar sakandare dake jihar Florida.

  • Amurka : Farmakin Turkiyya A Siriya, Ya Raunana Yaki Da IS_Tillerson

    Amurka : Farmakin Turkiyya A Siriya, Ya Raunana Yaki Da IS_Tillerson

    Feb 13, 2018 17:13

    Sakataren harkokin wajen Amurka, Rex Tillerson, ya bayyana cewa farmakin da Turkiyya ke kaiwa kan mayakan Kurdawa a arewacin Siriya, ya raunana yakin da ake da kungiyar 'yan ta'adda ta IS.

  • Micheal Aun: Lebanon Za Ta Yi Turjiya A Gaban Wuce Gonar 'Yan Sahayoniya

    Micheal Aun: Lebanon Za Ta Yi Turjiya A Gaban Wuce Gonar 'Yan Sahayoniya

    Feb 09, 2018 11:54

    Shugaban kasar Lebanon Micheal Aun ya furta haka ne a yayin da ya gana da mataimakin ministan harkokin Wajen Amurka David Satterfield da yake ziyara a Lebanon.

  • Sudan Ta Kudu : An Yi Zanga-zangar Kin Jinin Amurka A Juba

    Sudan Ta Kudu : An Yi Zanga-zangar Kin Jinin Amurka A Juba

    Feb 07, 2018 05:20

    A Sudan ta Kudu daruruwan mutane ne suka gudanar da wata zanga-zanga jiya Talata, a birnin Juba, domin yin allawadai da matakin Amurka na takaita mika makamai ga kasar.

  • Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ta Kirayi Jakadarta Da Ke Kasar Amurka Domin Shawarwari

    Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ta Kirayi Jakadarta Da Ke Kasar Amurka Domin Shawarwari

    Feb 04, 2018 12:11

    Gwamnatin Sudan ta Kudu ta kirayi jakadanta da ke kasar Amurka domin gudanar da shawarwari.

  • Kasashen Larabawa: Barazana Ga Quds Wasa Da Wuta Ne

    Kasashen Larabawa: Barazana Ga Quds Wasa Da Wuta Ne

    Feb 02, 2018 06:23

    Babban sakataren kungiyar kasashen Larabawa Ahmed Abulghaid ya bayyana cewa matsayin da gwamnatin kasar Amurka ta dauka baya-bayan nan kan birnin Quds Wasa da wuta ne.

  • Jagora: Amurka Ta Shigo Da Daesh A Cikin  Afghanistan Ne Don Halastawa Kanta Ci Gaba Da Kansacewa A Yankin

    Jagora: Amurka Ta Shigo Da Daesh A Cikin Afghanistan Ne Don Halastawa Kanta Ci Gaba Da Kansacewa A Yankin

    Jan 30, 2018 12:13

    Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei, bayan ya isar da ta'aziyyarsa ga mutanen kasar Afghanistan kan hare-haren ta'addancin da ya lashe rayukan mutane da dama a cikin kwanakin nan, ya ce Amurka ce take karfafa yan Taliban a kasar.

  • Amurka Ta Soke Haramcin Shiga Kasar Ga 'Yan Gudun Hijirar Kasashe 11

    Amurka Ta Soke Haramcin Shiga Kasar Ga 'Yan Gudun Hijirar Kasashe 11

    Jan 30, 2018 06:22

    Ma'aikatar tsaron cikin gidan Amurka ta sanar da soke haramcin shiga kasar ga 'yan gudun hijira na wasu kasashe 11, amma tare da tsauraran ka'idojin shiga kasar.

  • Kungiyar AU Ta Bukaci Shugabannin Afirka Da Su Mayar Wa Trump Da Martani

    Kungiyar AU Ta Bukaci Shugabannin Afirka Da Su Mayar Wa Trump Da Martani

    Jan 25, 2018 17:42

    Shugaban Tarayyar Afirka, Moussa Faki Mahamat, ya kirayi shugabannin nahiyar Afirkan da su mayar da martani ga kalaman batancin da shugaban Amurka Donald Trump yayi wa kasashen Afirkan a kwanakin baya.

  • Sabuwar Siyasar Tsaron Kasar Amurka Da Zargi Maras Tushe Kan Kasar Iran

    Sabuwar Siyasar Tsaron Kasar Amurka Da Zargi Maras Tushe Kan Kasar Iran

    Jan 23, 2018 02:49

    A ranar Juma'ar da ta gabata ce sakataren tsaron kasar Amurka Jim Mattis ya gabatar da abin da suke kira "Dabarun Tsaron Kasar Amurka Na Shekara ta 2018", inda ya bayyana kasashen Rasha Da China a matsayin babbar barazana ga Amurka da kawayenta a fage na kasa da kasa, sannan a yankin Gabas ta tsakiya da Asiya kuma ya bayyana Iran da Koriya ta Arewa a matsayin manyan kalubalen da Amurkan take fuskanta a yankin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS