-
Kaucewa Biyan Haraji Babbar Matsala Ce Ga Duniya, Inji Obama
Apr 05, 2016 13:34Kwanaki biyu bayan tonon asirin Panama, shugaban Amurka barack Obama ya bayana cewa kaucewa biyan hajari babbar matsala ce ga duniya.
-
Amurka Ta Aike Da Wasu Fursunonin Guantanamo Zuwa Kasar Senegal
Apr 04, 2016 13:12Ma'aikatar tsaron kasar Amurka, Pentagon, ta sanar da tusa keyar wasu 'yan kasar Libiya su biyu da sojojin Amurkan suke tsare da su a gidan yarin nan na Guantanamo da ke kasar Cuba na tsawon shekaru zuwa kasar Senegal don ci gaba da tsare su a can.
-
Shugabannin Kasashen Duniya Sun Nuna Damuwarsu Kan "Ta'addancin Nukiliya"
Apr 01, 2016 23:20Shugabannin duniya mahalarta taron duniya akan nukiliya da aka gudanar a birnin Washington na Amurka sun bayyana damuwarsu da yiyuwar amfani da makaman nukiliya wajen ayyukan ta'addanci.
-
An Tsaurara Matakan Tsaro A Fadar White House Bayan Harbe-Harben Majalisar Dokokin Amurka
Mar 28, 2016 23:36Rahotanni daga kasar Amurka na nuni da cewa an kara tsaurara matakan tsaro a fadar White House ta shugaban kasar Amurka da hana shiga da fice bayan harbe-harbe da aka yi a wata cibiyar saukar baki a Majalisar Dokokin Amurka, da ake kira da US Capitol.
-
Obama: Bata Sunan Musulmi Aikin ‘Yan Ta’adda Ne
Mar 27, 2016 01:02shugaban kasar Amurka Barack Obama ya bayyana cewa bata sunan musulmi da musulunci aikin 'yan ta'adda ne kuma su ne hakan yake amfanarwa.
-
Ma'aikatar tsaron Amurka ta sanar da kisan kwamanda na biyu cikin kungiyar ISIS
Mar 25, 2016 23:15A wani taron manema labarai da ta kira jiya Juma'a, Ma'aikatar tsaron Amurka ta sanar da hallaka 'yan ta'addar ISIS da dama daga cikin su har da kwamanda na biyu cikin kungiyar
-
Clinton Ta Cacaki Tsarin Turai Na Yaki Da Ta'adanci
Mar 23, 2016 23:24Tsohuwar sakatariyyar gwamnati kana 'yar takarar shugaban kasa a Amurka, Hillary Clinton ta soki tsarin kasashen Turai da jan-kafa wajen yaki ta'adanci.
-
Wani Dan Bindiga Dadi Ya Kashe Wasu Mutane 4 A Jihar Chicago Ta Amurka
Mar 13, 2016 00:37Wani dan bindiga dadi ya yi barin wuta kan jama'a a jihar Chicago na kasar Amurka, inda ya kashe mutane akalla 4 tare da jikkata wasu goma sha biyu na daban.
-
Amurka Ta Sanar Da Hallaka 'Yan Ta'addan Al-Shabab 150 A Somaliya
Mar 08, 2016 02:14Rundunar sojin Amurka ta sanar da cewa ta samu nasarar hallaka sama da mayakan kungiyar 'yan ta'addan nan ta Al Shabab ta kasar Somaliya 150 a wani hari da suka kai musu da jirgin yaki mara matuki.
-
An Fara Zaben Fidda Gwani A Jihohi 11 Na Amurka,Trump Da Clinton Na Kan Gaba
Mar 02, 2016 01:37Rahotanni daga kasar Amurka na nuni da cewa a daren jiya Talata ne aka fara kada kuri'a zaben fidda gwani mafi girma na 'yan takarar shugabancin Amurka karkashin manyan jam'iyyun kasar biyu, wato Democrat and Republican.