Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

belgium

  • Majalisar Dokokin Wata Jiha A Kasar Beljika Ta Hana Musulmi Yanka Dabbobi

    Majalisar Dokokin Wata Jiha A Kasar Beljika Ta Hana Musulmi Yanka Dabbobi

    May 08, 2017 16:29

    Majalisar Wallonia a kasar Beljika a yau Litinin ta kada kuri'ar amincewa da haramcin yanka dabbobi kamar yadda addinin musulunci ya tanada

  • Kasar D/Congo Ta Dakatar Da Aiki da Kasar Belgium A Bangaren Tsaro

    Kasar D/Congo Ta Dakatar Da Aiki da Kasar Belgium A Bangaren Tsaro

    Apr 15, 2017 06:24

    Bayan Sukan da magabatan Brussels suka yi wa Shugaba Joseph Kabila, Gwamnatin kasar D/Congo Ta Dakatar Da Aiki da Kasar Belgium A Bangaren Tsaro.

  • An Gudanar Da Zanga-Zangar Rashin Amincewa Da MDD A Kasar Burundi

    An Gudanar Da Zanga-Zangar Rashin Amincewa Da MDD A Kasar Burundi

    Nov 27, 2016 05:49

    Dubun dubatan mutanen kasar Burundi ne suka gudanar da wata zanga-zanga a birnin Bujumbura, babban birnin kasar don nuna rashin amincewarsu da ayyukan Majalisar Dinkin Duniya da kuma tsoma bakin kasar Belgium cikin harkokin cikin gidan kasar.

  • Kungiyoyin Kare Hakkin Bil-Adama Sun Yi Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Masarautar Saudiyya

    Kungiyoyin Kare Hakkin Bil-Adama Sun Yi Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Masarautar Saudiyya

    Oct 30, 2016 10:30

    Kungiyoyi da masu rajin kare hakkin bil-Adama a duniya sun gudanar da zanga-zangar yin Allah wadai da masarautar Saudiyya kan ayyukan ta'addancin da take tafkawa.

  • Wani Mutun Ya Raunana 'Yan Sanda Biyu Da Adda A Belgium

    Wani Mutun Ya Raunana 'Yan Sanda Biyu Da Adda A Belgium

    Aug 06, 2016 17:12

    'Yan sanda a Belgium sun sanar cewa 'yan sanda biyu ne suka raunana bayan da wani mutun ya sare su da adda a birnin Charleroi dake kudancin kasar.

  • Hadarin Jirgin Kasa ya Lashe rayukan Mutane 3 a Kasar Belgium

    Hadarin Jirgin Kasa ya Lashe rayukan Mutane 3 a Kasar Belgium

    Jun 06, 2016 05:36

    Akala Mutane 3 suka rasa rayukan su yayin da wasu 40 na daban suka jikkata sanadiyar hadarin jirgin kasa a Belgium.

  • An Daure Wani Mutum Da Ya Ci Zarafin Wata 'Yan Majalisa Musulma A Belgium

    An Daure Wani Mutum Da Ya Ci Zarafin Wata 'Yan Majalisa Musulma A Belgium

    Jun 02, 2016 10:56

    Kotu ta yanke hukuncin daurin watanni 6 a gidan kaso a kan wani mutum da ya ci zarafin wata 'yar majalisar dokokin kasar Belgium musulma saboda addininta.

  • Belgium Ta Yi Suka Kan Gina Katangar Tsaro Domin Hana 'Yan gudun Hijira Shiga Turai

    Belgium Ta Yi Suka Kan Gina Katangar Tsaro Domin Hana 'Yan gudun Hijira Shiga Turai

    May 18, 2016 14:25

    Ministan harkokin wajen kasar Belgium ya ce: Gina katangar tsaro da nufin hana kutsen 'yan gudun hijira zuwa cikin kasashen yammacin Turai ba zai taba magance matsalar ba.

  • An yi gargadin komawar 'yan ta'addar kasar Belgium 200 da suke cikin IS zuwa Turai

    An yi gargadin komawar 'yan ta'addar kasar Belgium 200 da suke cikin IS zuwa Turai

    Apr 22, 2016 15:40

    Magabatan kasar Belgium sun ce kimanin 'yan kasar 200 ne dake cikin kungiyar 'yan ta'addar ISIS suke kokarin komawa Turai domin kaddamar da hare-haren ta'addanci.

  • Gwamnatin Belgium Ta Sanar Da Ci Gaba Da Tsaurara Matakan Tsaro A Kasar

    Gwamnatin Belgium Ta Sanar Da Ci Gaba Da Tsaurara Matakan Tsaro A Kasar

    Apr 10, 2016 04:05

    Firayi ministan kasar Belgium ya sanar da cewa gwamnatin kasar za ta ci gaba da tsaurara matakan tsaro da zama cikin halin ko ta kwana duk kuwa da kame wani adadi na wadanda ake zargi da hannu cikin harin ta'addancin da aka kai wa kasar kwanakin baya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS