-
Sojojin Nijeriya Sun Kashe 'Yan Boko Haram Da Dama A Wani Gumurzu
Nov 20, 2016 08:18Rahotanni daga jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya sun bayyana cewar sojojin Nijeriya sun sami nasarar hallaka wani adadi mai yawa na 'yan kungiyar Boko Haram kana wasu da dama kuma sun sami raunuka a wani gumurzu da ya gudana tsakanin bangarori biyun.
-
Jaddadawar Kungiyar Tarayyar Afirka Kan Wajibcin Fada Da Kungiyar Boko Haram
Nov 14, 2016 02:23A shirin da ake yi na fada da ayyukan ta'addanci a nahiyar Afirka, kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta sanar da goyon bayanta ga dakarun hadin gwiwa na kasashen Yammacin Afirka a kokarin da suke yi na fada da kuma kawo karshen ayyukan ta'addancin kungiyar nan ta Boko Haram.
-
An Kashe Wani Adadi Mai Yawa Na 'Yan Boko Haram A Kasar Kamaru
Nov 12, 2016 13:20Majiyoyi tsaron kasar Kamaru sun ba da labarin cewa sojojin kasar sun sami nasarar hallaka wani adadi mai yawa na 'yan kungiyar Boko Haram da kuma raunana wasu da dama a arewacin kasar ta Kamaru.
-
Daruruwan 'Yan Boko Haram Sun Mika Kai Ga Sojojin Kasar Chadi
Nov 12, 2016 13:20Majiyoyin tsaron kasar Chadi da na MDD sun bayyana cewar daruruwan 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram sun mika kansu tare da iyalansu ga jami'an tsaron kasar Chadin cikin watan da ya gabata a wani abin da ake ganinsa a matsayin irin nasarar da ake ci gaba da samu a kansu.
-
Buhari Ya Yaba Wa Sojojin Nijeriya Saboda Kwato Wata 'Yar Chibok
Nov 06, 2016 14:07Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya jinjinawa sojojin kasar saboda nasarar da suka samu wajen kwato daya daga cikin 'yan matan Chibok din nan da 'yan Boko Haram suka sace sama da shekaru biyun da suka gabata.
-
Sojojin Nijeriya Sun Kwato Mutane 85 Da Kuma Lalata Wani Wajen Kera Makaman Boko Haram
Nov 06, 2016 14:03Sojojin runduna ta 7 na dakarun rundunar Operation Lafiya Dole sun sami nasarar kwato wasu mutane 85, mafiya yawansu mata da kananan yara, da 'yan kungiyar Boko Haram suka yi garkuwa da su a arewacin jihar Borno, kan iyakan Tekun Chadi.
-
Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Fara Binciken Zargin Cin Zarafin 'Yan Gudun Hijira
Nov 04, 2016 02:19Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta sanar da cewa babban Sufeto Janar na 'yan sandan kasar Ibrahim Idris ya kafa wani kwamitin bincike na musamman don binciko zargin da ake yi na cin zarafi da yin lalata da 'yan gudun hijiran da rikicin Boko Haram ya tarwatsa da kuma raba su da muhallinsu.
-
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Mutuwar Sojoji 5 A Harin Boko Haram
Oct 31, 2016 01:55Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa wasu sojojin kasar su 5 sun rasa rayukansu kana wasu 19 kuma sun sami raunuka sakamakon wani harin kwanton bauna da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram suka kai musu a kudancin jihar Borno.
-
Kasar Kamaru Ta Sanar Da Wasu Sabbin Dabarun Fada Da Kungiyar Boko Haram
Oct 29, 2016 13:22Majiyoyin tsaron kasar Kamaru sun bayyana cewa gwamnatin kasar ta tsara wasu sabbin dabarun fada da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram wacce ta addabi kasashen yankin.
-
Buhari Ya Sake Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Dawo Da Sauran 'Yan Matan Chibok Gida
Oct 19, 2016 13:35Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya sake jaddada aniyar gwamnatinta ta kwatowa da kuma dawo da sauran 'yan matan makarantar Chibok da 'yan kungiyar Boko Haram suka sace su daga makarantarsu da ke garin Chibok din a jihar Borno sama da shekaru biyun da suka gabata.