Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

boko haram

  • Buhari Ya Sha Alwashin Goyon Bayan Sojojin Nijeriya Har Sai Sun Cimma Manufarsu

    Buhari Ya Sha Alwashin Goyon Bayan Sojojin Nijeriya Har Sai Sun Cimma Manufarsu

    Nov 28, 2018 17:30

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya bayyana cewar gwamnatinsa ta kuduri aniyar kara karfafa sojojin kasar a ci gaba da fada da ta'addanci da suke yi a yankin Arewa maso Gabashin kasar, yana mai cewa gwamnatin tasa za ta yi dukkanin abin da za ta iya wajen goyon bayan sojojin don cimma abin da suka sa gaba a yankin.

  • Wata 'Yar Kunar Bakin Wake Ta Raunana Mutane 29 A Kasar Kamaru

    Wata 'Yar Kunar Bakin Wake Ta Raunana Mutane 29 A Kasar Kamaru

    Nov 28, 2018 17:29

    Jami'an tsaron kasar Kamaru sun tabbatar da samun raunin mutane 29 sakamakon wani harin kunar bakin wake da wata mace ta kai a yau din nan Laraba a garin Amchide da ke yanki arewa mai nisa na kasar.

  • Sojojin Saman Nijeriya Sun Yi Luguden Wuta Kan Sansanin Boko Haram A Yankin Tekun Chadi

    Sojojin Saman Nijeriya Sun Yi Luguden Wuta Kan Sansanin Boko Haram A Yankin Tekun Chadi

    Nov 27, 2018 17:54

    Rundunar sojin sama ta Nijeriya ta kaddamar da wasu hare-hare ta sama a wasu yankuna na Tekun Chadi da aka ce sansanoni ne na 'yan kungiyar Boko Haram a ci gaba da mayar da martani ga harin ta'addancin da 'yan kungiyar suka kai wani sansanin sojin Nijeriya da yayi sanadiyyar mutuwar sama da sojoji 100.

  • Sojojin Saman Nijeriya Sun Kai Hare-Haren Sansanonin Boko Haram A Matsayin Martani Ga Harin Metele

    Sojojin Saman Nijeriya Sun Kai Hare-Haren Sansanonin Boko Haram A Matsayin Martani Ga Harin Metele

    Nov 26, 2018 17:26

    Rundunar sojin sama ta Nijeriya ta sanar da kai wasu munanan hare-hare kan wani sansanin 'yan ta'addan Boko Haram a matsayin mayar da martani ga harin da 'yan kungiyar suka kai wani sansanin sojin Nijeriya da ke kauyen Metele na jihar Borno inda suka kashe sama da sojoji 100.

  • Buhari Ya Tura Ministan Tsaro Zuwa Chad Don Tattauna Batun Hare-Haren Boko Haram

    Buhari Ya Tura Ministan Tsaro Zuwa Chad Don Tattauna Batun Hare-Haren Boko Haram

    Nov 24, 2018 05:51

    Shugaban Muhammadu Buhari na Nijeriya ya tura ministan tsaron kasar Birgediya Janar Mansur Dan Ali mai ritaya zuwa kasar Chadi don gudanar da tattaunawa ta gaggawa da shugaba Idris Deby da kuma takwararsa na kasar Chadin kan sake tabarbarewar lamurran tsaro a kan iyakokin kasashen biyu da yayi sanadiyyar karuwar hare-haren da Boko Haram take kai wa yankin.

  • Najeriya : Boko Haram Ta Kai Wa Sansanonin Soji uku Hari

    Najeriya : Boko Haram Ta Kai Wa Sansanonin Soji uku Hari

    Nov 19, 2018 17:11

    Rahotanni daga Najeriya na cewa, 'yan ta'addan Boko haram sun kai wa sansanonin soji uku hari a yankin arewa maso gabashin kasar a cikin mako guda.

  • Sojojin Nijeriya Sun Hallaka Wasu Kwamandojin Boko Haram Su Biyu - Jami'ai

    Sojojin Nijeriya Sun Hallaka Wasu Kwamandojin Boko Haram Su Biyu - Jami'ai

    Nov 11, 2018 17:16

    Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa dakarunta sun hallaka wasu kwamandojin kungiyar Boko Haram su biyu bugu da kari kan kwato wasu yankuna a ci gaba da kokarin fatattakan 'yan kungiyar daga jihar Borno da ke arewa maso gabashin kasar.

  • Boko Haram : Shekau Ya Bayyana A Wani Sabon Bidiyo

    Boko Haram : Shekau Ya Bayyana A Wani Sabon Bidiyo

    Nov 11, 2018 05:38

    Kungiyar Boko haram, ta fitar da wani sabon faifan bidiyo wanda ke nuna shugaban ta Abubakar Shekau, na daukan alhakin kai wasu jerin hare hare a baya bayan a arewa maso gabashin Najeriya.

  • Boko Haram Ta Kashe Manoma 12 A Jahar Borno

    Boko Haram Ta Kashe Manoma 12 A Jahar Borno

    Oct 21, 2018 19:01

    Kungiyar ta'addancin nan ta Boko haram ta kashe manoma 12 a jahar Borno dake shiyar arewa maso gabashin Najeriya.

  • Kungiyar Boko Haram Ta Kaddamar Da Hari Kan Sansanin Sojin Kasar Chadi

    Kungiyar Boko Haram Ta Kaddamar Da Hari Kan Sansanin Sojin Kasar Chadi

    Oct 06, 2018 12:58

    Mayakan kungiyar Boko Haram sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan sansanin sojin kasar Chadi da ke kusa da kan iyaka da Nigeriya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS