Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

dan ta'adda

  • Jami'an Tsaron Iran Sun Kame Wasu Nakiyoyi Da 'Yan Ta'adda Suka So Shigo Da Su Kasar

    Jami'an Tsaron Iran Sun Kame Wasu Nakiyoyi Da 'Yan Ta'adda Suka So Shigo Da Su Kasar

    Apr 17, 2018 05:01

    Jami'an tsaron kasar Iran sun sami nasarar ganowa da kuma kame wani adadi mai yawa na abubuwa masu fashewa da 'yan ta'adda suka yi kokarin shigowa da su ta kan iyakar gabashin kasar.

  • Fiye Da Mutane 59,000 Ne Su Ka Koma Gidajensu A Yankin Ghuta Ta Gabas

    Fiye Da Mutane 59,000 Ne Su Ka Koma Gidajensu A Yankin Ghuta Ta Gabas

    Apr 16, 2018 12:27

    Cibiyar Sulhu a tsakanin mutanen al'ummar Syria ce ta sanar da komawar mutanen zuwa gidajensu bayan da aka kwace yankin daga 'yan ta'adda

  • Aljeriya Ta Jaddada Bukatar Daukan Matakan Toshe Duk Hanyoyin Samun Kudaden 'Yan Ta'adda

    Aljeriya Ta Jaddada Bukatar Daukan Matakan Toshe Duk Hanyoyin Samun Kudaden 'Yan Ta'adda

    Apr 09, 2018 19:11

    Ministan harkokin wajen kasar Aljeriya ya jaddada wajabcin daukan matakan toshe duk wasu hanyoyin samun kudaden kungiyoyin 'yan ta'adda a matsayin matakin farko na kokarin murkushe su.

  • Syria: An Gano Wani Kurkuku Da 'Yan Ta'adda Ke Tsare Mutane A Ghuta Ta Gabas

    Syria: An Gano Wani Kurkuku Da 'Yan Ta'adda Ke Tsare Mutane A Ghuta Ta Gabas

    Apr 05, 2018 06:34

    Sojojin kasar Syria sun sanar da gano kurkukun ne a garin Zamalka da ke yankin Ghuta wanda kuma kungiyar 'yan ta'addar "Failaq-Rahman' take tafiyar da shi.

  • Sojojin Siriya Na Shirin Kawo Karshen 'Yan Ta'adda A Yankin Douma

    Sojojin Siriya Na Shirin Kawo Karshen 'Yan Ta'adda A Yankin Douma

    Mar 29, 2018 05:39

    Dakarun kasar Siriya na shirin kai farmakin kakkabe 'yan ta'addar dake jibke a Douma na yankin Ghouta dake gabashi birnin Damuscus.

  • Dakarun Kare Juyi Na Iran Sun Dakile Wani Shirin Harin Ta'addanci A Kudancin Kasar

    Dakarun Kare Juyi Na Iran Sun Dakile Wani Shirin Harin Ta'addanci A Kudancin Kasar

    Mar 12, 2018 10:52

    Dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar sun sanar da samun nasarar dakile wani harin ta'addanci da wasu 'yan ta'adda suka so kai wa lardin Sistan wa Baluchestan da ke Kudu Maso Gabashin kasar ta Iran.

  • Syria: Afuwa Ga Duk Wanda Ya Ajiye Makamansa

    Syria: Afuwa Ga Duk Wanda Ya Ajiye Makamansa

    Mar 10, 2018 19:01

    Sojojin Syria da suke yaki da 'yan ta'adda a yankin Ghuda ne suka yi sanarwar yin afuwa ga duk wanda ya ajiye makamansa

  • Syria: 'Yan Ta'adda Sun Bar Fararen Hula Su Fita Daga Ghouta Domin Karbar Kayan Agaji

    Syria: 'Yan Ta'adda Sun Bar Fararen Hula Su Fita Daga Ghouta Domin Karbar Kayan Agaji

    Mar 05, 2018 17:17

    'Yan ta'addan takfiriyya da suka kafa babbar tunga a yankin Ghouta da ke gabashin birnin Damascus na Syria, sun amince su bar fararen hula su fito daga yankin domin samun kayan agajin da aka kai musu.

  • Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Halaka 'Yan Ta'adda Fiye Da 70 A Yankin Arewa Maso Yammacin Kasar

    Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Halaka 'Yan Ta'adda Fiye Da 70 A Yankin Arewa Maso Yammacin Kasar

    Jan 13, 2018 06:32

    A wani samame da sojojin gwamnatin Siriya suka kai kauyen Adshan da ke lardin Idlib a shiyar arewa maso yammacin kasar sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda fiye da 70.

  • An Hallaka 'Yan Ta'adda A Gabashin Lardin Al-Arish Na Masar

    An Hallaka 'Yan Ta'adda A Gabashin Lardin Al-Arish Na Masar

    Jan 08, 2018 19:14

    Majiyar Tsaron Kasar Masar ta sanar da hallaka wani adadi na 'yan ta'adda a wani sumame da sojojin kasar suka kai a lardin gashin Al-Arish dake jihar Sinai ta arewa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS