Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Gambiya

  • Ban Ki Moon Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Da Ta Sauya Tunaninta Kan Ficewa Daga Kotun ICC

    Ban Ki Moon Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Da Ta Sauya Tunaninta Kan Ficewa Daga Kotun ICC

    Oct 31, 2016 05:26

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki Moon ya kirayi kasar Afirka ta Kudu da ta sauya ra'ayinta dangane da ficewar da ta yi daga kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffuka.

  • Babbar Jm'iyyar Adawa A Gambiya Ta Sanar Da Dan Takararta A Zaben Shugabancin Kasar

    Babbar Jm'iyyar Adawa A Gambiya Ta Sanar Da Dan Takararta A Zaben Shugabancin Kasar

    Sep 02, 2016 17:19

    Babbar jam'iyyar adawa a Gambiya ta United Democratic Party "UDP" a takaice ta sanar da sunan dan takararta a zaben shugabancin kasar mai zuwa domin kalubalantar shugaban kasar Yahya Jammeh.

  • Amnesty International ta yi suka kan yadda ake take hakin bil-adama a kasar Gambiya

    Amnesty International ta yi suka kan yadda ake take hakin bil-adama a kasar Gambiya

    May 29, 2016 11:07

    Kungiyar kare hakin bil-adama ta kasa da kasa ta zarkin shugaban kasar Gambiya Yahaya Jammeh da laifi kisan masu adawa da shi a kasar.

  • An Tashi Tattaunawar Magance Rikicin Kasashen Senegal Da Gambiya Ba Tare Da An Cimma Matsaya Ba

    An Tashi Tattaunawar Magance Rikicin Kasashen Senegal Da Gambiya Ba Tare Da An Cimma Matsaya Ba

    May 17, 2016 17:59

    Rahotanni suna nuni da cewa an tashi baram-baram ba tare da an cimma matsaya ba a tattaunawar farko da aka gudanar tsakanin jami'an kasashen Gambiya da Senegal don maganace matsalar kan iyaka da ke tsakanin kasashen biyu.

  • Gambiya : An Nada Sabon Shugaban Hukumar Zabe

    Gambiya : An Nada Sabon Shugaban Hukumar Zabe

    Apr 15, 2016 10:51

    Shugaban kasar Gambiya Yahya Jammeh ya nada Alieu Momarr Njai a matsayin sabon shugaban hukumar zabe ta kasar mai zamen kan ta.

  • Gambiya : Yahya Jammeh Zai Yi Takara A Karo Na Biyar

    Gambiya : Yahya Jammeh Zai Yi Takara A Karo Na Biyar

    Feb 29, 2016 06:15

    Jam'iyyar (APRC) mai mulki a kasar Gambiya ta sake tsaida shugaban kasar Yahya Jammeh wanda ya shafe shekaru 21 kan madafun iko a matsayin dan takara ta a zaben shugaban kasar na watan Disamba.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS