-
'Yan Sanda A Sokoto Sun Ce An Sako Injiniya Dan Kasar Siriya Da Aka Sace A Jihar
May 23, 2018 17:35Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta ba da sanarwar sako wani injiniya dan kasar Siriya da wasu 'yan bindiga dadi suka yi awun gaba da shi a jihar Sokoto da ke arewacin kasar a makon da ya wuce.
-
Kungiyar ISIS Ta Dauki Alkahin Tagwayen Harin Da Aka Kai Faransa
Mar 23, 2018 17:27Kungiyar ta'addancin nan ta ISIS ta dauki alhakin harin bindiga tare da garkuwa da mutane a wani katafaren shago da ke Kudancin Faransa, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane akalla uku.
-
An Kwato Wasu Mutane Uku Da Aka Yi Garkuwa Da Su Kudu Maso Yammacin Kamaru
Mar 22, 2018 05:20Gwamnatin kasar Kamaru ta sanar da samun nasarar kwato wasu mutane uku da wasu 'yan kungiyar 'yan aware ta yankin Kudu Maso Yammacin kasar masu magana da harshen turancin Ingila suka yi garkuwa da su.
-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Sandan Nijeriya 2 Da Sace Wani Dan Kasar Portugal
Oct 24, 2017 17:51Rundunar 'yan sandan jihar Kogi da ke Nijeriya sun tabbatar da kashe wasu jami'anta guda biyu da kuma sace wani dan kasar Portugal a lokacin da wasu 'yan bindiga dadi su ka kai hari wani wajen da ake gida a jihar.
-
An Yi Garkuwa Da Mutane A Somaliya
Jun 15, 2017 11:08Jami'an tsaron Somaliya sun samu nasarar kawo karshen garkuwar da aka yi da fararen hula a wurin cin abinci dake Magadushu babban Birnin Kasar Somaliya
-
An Kwato Wani Dan Kasar Faransan Nan Da Aka Sace A Kasar Chadi
May 07, 2017 18:14Jami'an kasar Sudan sun sanar da cewa an sami nasarar kwato dan kasar Faransan nan mai aikin hakar ma'adinai da aka sace shi a kasar Chadi sannan aka aka tafi zuwa kasar Sudan daga hannun wadanda suka yi garkuwa da shi.
-
'Yan Sandan Sudan Sun Kwato Wasu 'Yan Gudun Hijira 50 Da Aka Yi Garkuwa Da Su
May 02, 2017 11:17'Yan sanda a kasar Sudan sun sami nasarar kwato wasu mutane 56 cikinsu kuwa har da mata da kananan yara daga hannun 'yan wata kungiyar masu fataucin mutane a kan iyakokin jihohin Kassala da El Gedaref na kasar ta Sudan da aka ce ana zaton 'yan gudun hijira ne da suka fito daga kasashen da ke makwabtaka da Sudan din.