Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hasan ruhani

  • Shugaba Rauhani Ya Taya Putin Murnar Lashe Zabe

    Shugaba Rauhani Ya Taya Putin Murnar Lashe Zabe

    Mar 19, 2018 18:59

    Shugaban jamhoriyar musulinci ta Iran dakta Hasan Rauhani ya tura sakon taya murna zuwa ga takwaransa na Rasha Vladimir Putin game da nasarar da ya samu na zaben shugaban kasar a karo na hudu.

  • Shugaba Rouhani Ya Taya Sabon Shugaban Afirka Ta Kudu Cyril Ramaphosa Murnar

    Shugaba Rouhani Ya Taya Sabon Shugaban Afirka Ta Kudu Cyril Ramaphosa Murnar

    Feb 26, 2018 05:46

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani ya aike da sakon taya murna ga sabon shugaban Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, saboda zabansa da aka yi.

  • Iran da Indiya Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyi Na Aiki Tare Guda 15

    Iran da Indiya Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyi Na Aiki Tare Guda 15

    Feb 17, 2018 11:20

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kasar Indiya sun sanya hannu kan wasu yarjejeniyoyi guda 15 na aiki tare a tsakanin kasashen biyu a kokarin da ake yi na karfafa alakar da ke tsakaninsu.

  • Ruhani: Kasashen Yammaci Sun Kirkiro Kungiyoyin Takfiriyya Ne Don Raba Kan Musulmi

    Ruhani: Kasashen Yammaci Sun Kirkiro Kungiyoyin Takfiriyya Ne Don Raba Kan Musulmi

    Feb 16, 2018 11:18

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana cewar kasashen yammaci sun kirkiro kungiyoyin ta'addanci na tafkiriyya ne wadanda ba su da wata alaka da koyarwar addinin Musulunci da nufin haifar da rarrabuwan kai tsakanin musulmi.

  • Rauhani:Da Taimakon Iran, Al'ummar Yankin Sun Tsira Daga Sharin 'Yan Ta'adda

    Rauhani:Da Taimakon Iran, Al'ummar Yankin Sun Tsira Daga Sharin 'Yan Ta'adda

    Feb 11, 2018 11:53

    Shugaban Jamhoriyar musulinci ta Iran Dakta Hasan Rauhani ya bayyana cewa shekarar bana shekara ce ta cin nasarar al'ummar Iran a kan 'yan ta'adda da kuma nasarori ga al'ummar yankin.

  • Ruhani: Iran Za Ta Ci Gaba Da Tsayin Daka Wajen Tinkarar Bakar Aniyar Amurka

    Ruhani: Iran Za Ta Ci Gaba Da Tsayin Daka Wajen Tinkarar Bakar Aniyar Amurka

    Feb 06, 2018 17:33

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana cewar: Ko shakka babu Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta ci gaba da tsayin daka wajen tinkarar Amurka, matukar Amurkan ta ci gaba da matsin lambar da take yi wa kasar Iran.

  • Rauhani:Gwamnati Za Ta Ci Gaba Da Tsarin Gina Kasa

    Rauhani:Gwamnati Za Ta Ci Gaba Da Tsarin Gina Kasa

    Feb 02, 2018 18:59

    Shugaban jamhuriyar musulinci ta Iran ya bayyana cewa da taimakon Allah da kuma taimakon al'umma, gwamnati za ta ci gaba da shirinta na kadamar da gine gine tare da raya dukkanin lardunan kasa.

  • Shugaban Kasar Iran Ya Ce: Amurka Bata Da Hakkin Nuna Damuwarta Kan Matsalolin Al'ummar Iran

    Shugaban Kasar Iran Ya Ce: Amurka Bata Da Hakkin Nuna Damuwarta Kan Matsalolin Al'ummar Iran

    Jan 01, 2018 06:49

    Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: A watannin baya-bayan nan shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana al'ummar Iran a matsayin 'yan ta'adda, don haka a halin yanzu baya da hakkin da zai ce yana nuna damuwa kan matsalolinsu.

  • Gwamnatin Iran Ta Sha Alwashin Magance Matsalar Tashin Farashin Kayayyaki

    Gwamnatin Iran Ta Sha Alwashin Magance Matsalar Tashin Farashin Kayayyaki

    Dec 31, 2017 05:53

    Gwamnatin kasar Iran ta tabbatar wa al'ummar kasar cewa za ta ci gaba da aiki tukuru wajen magance matsalar tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki da ake fuskanta a kasar lamarin da ya haifar da wasu 'yan zanga-zanga a wasu garuruwa na kasar cikin 'yan kwanakin nan inda mutane suke nuna rashin amincewarsu da wannan yanayin.

  • Shugaban Kasar Iran Ya Taya Mabiya Addinin Kirista Murnar Tunawa Da Ranar Haihuwar Annabi Isa {a.s}

    Shugaban Kasar Iran Ya Taya Mabiya Addinin Kirista Murnar Tunawa Da Ranar Haihuwar Annabi Isa {a.s}

    Dec 25, 2017 06:33

    Shugaban kasar Iran ya taya mabiya addinin Kirista murnar tunawa da zagayowar ranar haihuwar Annabi Isa dan Maryam {a.s} da ma dukkanin mabiya addinai da suka zo daga wajen Allah Madaukaki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS