Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iraki

  • Wani Baom ya Tashi a arewacin birnin Bagdaza na Iraki

    Wani Baom ya Tashi a arewacin birnin Bagdaza na Iraki

    Apr 04, 2016 03:57

    Majiyar labaran Kasar Iraki ta sanar da tashin Bom a Arewacin birnin Bagdaza

  • Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iraki Ta Mai Da Martani Kan Furucin Shugaban Kasar Turkiyya.

    Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iraki Ta Mai Da Martani Kan Furucin Shugaban Kasar Turkiyya.

    Apr 02, 2016 11:46

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iraki ta yi kakkausar suka kan furucin shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdugan kan tsoma baki a harkokin da suka shafi kasar Iraki.

  • Hare-Haren Ta'addanci Sun Lashe Rayukan Fararen Hula A Kasar Iraki

    Hare-Haren Ta'addanci Sun Lashe Rayukan Fararen Hula A Kasar Iraki

    Mar 29, 2016 06:06

    Wasu hare-haren ta'addanci biyu sun lashe rayukan mutane masu yawa a birnin Bagadaza fadar mulkin kasar Iraki a yau Talata.

  • Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 9 A Kasar Iraki

    Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 9 A Kasar Iraki

    Mar 19, 2016 16:01

    Mahukuntan Iraki sun sanar da mutuwar mutane akalla 9 tare da jikkatan wasu fiye da 20 na daban sakamakon hare-haren ta'addancin da aka kai a wasu yankunan kasar a yau Asabar.

  • Dubun Dubatan Irakawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Neman Sauyi A Kasar

    Dubun Dubatan Irakawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Neman Sauyi A Kasar

    Mar 18, 2016 13:58

    Dubun dubatan al'ummar Iraki ne mafiya yawansu magoya bayan shehin malamin nan na kasar Sayyid Muqtada al-Sadr suka taru a gaban yankin nan da ke da tsananin tsaro na Green Zone a birnin Bagadaza, babban birnin kasar don nuna goyon bayansu ga kiran shehin malamin na haifar da sauyi cikin yadda ake gudanar da tsarin mulkin kasar.

  • Sojojin Iraki Sun 'Yantar Da Mata Masu Yawa Da 'Yan Ta'addan Da'ish Suka Sace

    Sojojin Iraki Sun 'Yantar Da Mata Masu Yawa Da 'Yan Ta'addan Da'ish Suka Sace

    Mar 17, 2016 02:13

    Sojojin gwamnatin Iraki sun kai farmaki zuwa wata maboyar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish, inda suka yi nasarar 'yantar da tarin mata 'yan kabilar Yazidi da 'yan ta'addan ke bautar da su tare da musu fyade da sunan kuyangu ko bayi.

  • Iraki Zata Mayarwa Da Da'esh Martani Game Da Amfani da Makami Mai Guba

    Iraki Zata Mayarwa Da Da'esh Martani Game Da Amfani da Makami Mai Guba

    Mar 12, 2016 13:09

    Firaministan Iraki Haidar Al'Abadi ya bayana a wannan Asabar cewa kasar sa zata mayar wa da kungiyar Da'esh martani gameda amfani da makami mai guba da yayi sanadin rasuwar wata 'yar karamar yarinya a kusa da garin Kurkuk dake arewacin Kasar.

  • MDD Ta Jaddada Wajabcin Ci Gaba Da Kasancewar Iraki Kasa Daya Dunkulalliya

    MDD Ta Jaddada Wajabcin Ci Gaba Da Kasancewar Iraki Kasa Daya Dunkulalliya

    Mar 07, 2016 13:35

    Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Iraki ya jaddada wajabcin ci gaba da kasancewar Iraki a matsayin kasa daya dunkulalliya.

  • Sojojin Gwamnatin Iraki Sun Halaka 'Yan Kungiyar Da'ish Fiye Da 60

    Sojojin Gwamnatin Iraki Sun Halaka 'Yan Kungiyar Da'ish Fiye Da 60

    Mar 01, 2016 01:40

    Sojojin gwamnatin Iraki sun halaka 'yan ta'addan kungiyar Da'ish fiye da 60 a yankuna daban daban da suke lardin Anbar da ke yammacin kasar Iraki.

  • Iraki : Mutane 33 Ne Suka Rasu A Harin Ta'adancin ISIS

    Iraki : Mutane 33 Ne Suka Rasu A Harin Ta'adancin ISIS

    Feb 29, 2016 02:44

    Rahotanni daga kasar Iraki na cewa akalla mutane 33 ne suka rasa rayukansu a wani harin ta'adanci da kungiyar (IS) ta dauki alhakin kaiwa a wata kasuwa da ke unguwar 'yan Shi'a a birnin Bagadaza.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS