-
Jami'an Tsaron Iraki Fiye Da 50 Ne Suka Jikkata A Ci Gaba Da Zanga-Zangar Da Al'umma Ke Yi A Karbala
Jul 17, 2018 19:01Ministan harkokin cikin gidan kasar Iraki ya sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar fiye da 50 ne suka jikkata a ci gaba da zanga-zangar da al'ummar garin Karbala ke yi kan nuna rashin amincewarsu da irin mawuyacin halin da suke ciki a fagen rayuwa.
-
Mutane 2 Sun Mutu A Zanga Zangar Neman Kyautata Rayuwa A Iraki
Jul 14, 2018 06:29Akalla mutane biyu ne aka tabbatar da mutuwarsu a zanga zangar neman kyautata rayuwa wanda aka gudanar a yankuna daban daban na kudancin kasar Iraqi.
-
Yahudawan Sahyuniya Sun Fara Rusa Wasu kauyukan Falastinawa A Gabashin Quds
Jul 04, 2018 21:19Jami'an Tsaron Haramtacciyar Kasar Isra'ila sun fara rusa wasu kauyukan Falastinawa a yankunan da ke gabashin birnin Quds.
-
Dakarun Iraki Sun Ragargaza Wasu Sansanoni 2 Na 'Yan Ta'addan ISIS
Jul 01, 2018 13:14Dakarun gwamnatin Iraki gami da sauran dakarun sa kai na al'ummar kasar sun samu nasarar ragargargaza wasu sansanoni biyu na 'yan ta'addan Daesh a arewacin kasar.
-
Iraki : An Zartar Da Hukuncin Kisa Ga 'Yan Ta'adda 12
Jun 29, 2018 15:01Hukumomi a Iraki sun sanar da cewa an zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane 12, da ake zargi da alaka da ayyukan ta'addanci, bisa umurnin Fira ministan kasar Haider al-Abadi.
-
Wata Kutu A Kasar Iraqi Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Yan Ta'adda 6 A Kasar.
Jun 25, 2018 18:57Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta bayyana cewa watu kotu a lardin Dhi Qar na kasar Iraqi ta yanke hukunci kisa a kan yan ta'adda 6 wadanda ta tabbatar da laifin kisan mutane ta hanyar harbinsu da bindiga da kuma tada bom a cikin wata mota a kusa da wurin a shekarar da ta gabata.
-
Iraki : Kotun Tsarin Mulki Ta Soke Zaben 'Yan Majalisa
Jun 21, 2018 14:52Kotun koli mai kula da tsarin mulki a Iraki, ta bada umurnin sake kidayar kuri'un da aka kada da hannu a zaben majalisar dokokin kasar na ranar 12 ga watan Mayu da ya gabata.
-
Gwamnatin Iraqi Ta Yi Allah Wadai Da Harin Da Amurka Ta Kai Wa Dakarun Sa-Kai
Jun 19, 2018 12:53A ranar lahadin da ta gabata ne dai wani jirgin yakin Amurka ya harba makami mai linzami akan sansanin dakarun sa-kai na Hashdush-sha'abi wanda ya yi sanadin kashe mutane 22
-
Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Manyan Kusoshinta Su 30
Jun 14, 2018 11:55Kungiyar ta'addanci ta Da'ish ta zartar da hukuncin kisa kan manyan kusoshinta su 30 a yankin da ke tsakanin kan iyakokin kasashen Iraki da Siriya.
-
Dakarun Hashadu Sha'abi Sun Kai Hari Kan Ciboyoyin Da'esh A Siriya
Jun 14, 2018 05:49Dakarun sa kai na kasar Iraki dake yiwa lakabi da hashadu Sha'abi sun kai hari kan wasu wuraren mayakan kungiyar ISIS a kasar Siriya