Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iraki

  • Dakarun Sa-Kai A Iraki Sun Dakile Hare-haren Da'esh A Yammacin Kasar

    Dakarun Sa-Kai A Iraki Sun Dakile Hare-haren Da'esh A Yammacin Kasar

    Jun 12, 2018 19:05

    A yau talata ne 'yan ta'addar kungiyar Da'esh da ke cikin kasar Syria su ka yi kokarin kutsawa cikin Iraki, sai dai dakarun sa-kai na Hashdu-Sha'aby sun yi nasarar dakile harin

  • Mutane 16 Sun Mutu A Fashewar Rumbun Makamai A Iraki

    Mutane 16 Sun Mutu A Fashewar Rumbun Makamai A Iraki

    Jun 07, 2018 05:46

    Rahotanni daga Iraki, na cewa mutane a kalla 16 ne suka rasa rayukansu, kana wasu kimanin talatin suka jikkata, biyo bayan fashewar wani rumbun makamai a Bagadaza babban birnin kasar.

  • Tashe-Tashen Hankula Sun Lashe Rayukan Mutane 95 A Cikin Wata Guda A Kasar Iraki

    Tashe-Tashen Hankula Sun Lashe Rayukan Mutane 95 A Cikin Wata Guda A Kasar Iraki

    Jun 01, 2018 13:41

    Ofishin Majalisar Dinkin Duniya da ke kasar Iraki "UNAMI" ya sanar da cewa: Duk da kawo karshen mamayar kungiyar ta'addanci ta Da'ish a kasar amma matsalar tashe -tashen hankula a Iraki a cikin wata guda kacal sun lashe rayukan mutane akalla 95.

  • Majalisar Wakilan Kasar Amurka Ta Sanya Kungiyoyin Uku Masu Yaki Da Daesh A Kasar Iraqi Cikin Jerin Kungiyoyin Yan Ta'adda A Duniya

    Majalisar Wakilan Kasar Amurka Ta Sanya Kungiyoyin Uku Masu Yaki Da Daesh A Kasar Iraqi Cikin Jerin Kungiyoyin Yan Ta'adda A Duniya

    May 28, 2018 19:21

    Majalisar wakilai a kasar Amurka ta sanya wasu kungiyoyi ukku wadanda suke cikin kungiyoyin da suka yaki kungiyar yan ta'adda ta Daesh a kasar cikin jerin kungiyoyin yan ta'adda a wajenta.

  • Iraki:Ana Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa Ba Tare Da Wata Matsala Ba

    Iraki:Ana Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa Ba Tare Da Wata Matsala Ba

    May 12, 2018 19:29

    Ma'aikatar cikin gidan Iraki ta sanar da cewa babu wata matsala ta tsaro da aka samu a yayin da al'ummar kasar ke ci gaba da zaben wakilansu na Majalisar dokoki.

  • An Yanke Wa Mata 'Yan (IS) 19 Hukuncin Daurin Rai Da Rai A Iraki

    An Yanke Wa Mata 'Yan (IS) 19 Hukuncin Daurin Rai Da Rai A Iraki

    Apr 29, 2018 15:03

    Wata kotu a Iraki ta yanke hukuncin daurin rai da rai a kan wasu mata 19 yan kasar Rasha, bayan samun su da laifin shiga kungiyar 'yan ta'adda ta (IS) a Iraki.

  • Iraki:Mun Kai Hari Kan ISIS A Siriya Ne Bayan Da Muka Tunutubi Hukumomin Damuscus, Tehran Da Moscow

    Iraki:Mun Kai Hari Kan ISIS A Siriya Ne Bayan Da Muka Tunutubi Hukumomin Damuscus, Tehran Da Moscow

    Apr 20, 2018 06:34

    Kakakin ma'ikatar tsaron kasar Iraki ya tabbatar da tuntubar hukumomin kasashen Siriya,Iran da Rasha kafin suka kaddamar da harin sama kan maboyar 'yan ta'addar ISIS a kan iyakar kasar da Siriya.

  • Jiragen Yakin Iraki Sun Kai Hare-Hare Sansanonin 'Yan ISIS A Siriya

    Jiragen Yakin Iraki Sun Kai Hare-Hare Sansanonin 'Yan ISIS A Siriya

    Apr 19, 2018 18:03

    Gwamanatin kasar Iraki ta sanar da cewa sojin saman sun kaddamar da wasu munanan hare-hare kan sansanonin 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh da suke cikin kasar Siriya a kokarin da kasahen biyu suke yi na ganin bayan wannan kungiyar ta ta'addanci a kasashen biyu.

  • Iraki Ta Ki Amincewa Da Girke Sojojin Amurka A cikin Kasarta

    Iraki Ta Ki Amincewa Da Girke Sojojin Amurka A cikin Kasarta

    Apr 19, 2018 12:35

    Babban Mai ba da Shawara akan harkokin Tsaro na Iraki ne ya shaida wa tashar talabijin din almayadeen cewa; Wajibi ne a kayyada adadin masu bada shawarar a harkokin soja na Amurka da za su kasance a cikin Iraki

  • An Zartar Da Hukuncin Kisa kan Wasu 'Yan Ta'adda 11 A kasar Iraki

    An Zartar Da Hukuncin Kisa kan Wasu 'Yan Ta'adda 11 A kasar Iraki

    Apr 17, 2018 05:01

    Ma'aikatar shari'a kasar Iraki ta bayyana cewar an zartar da hukuncin kisa kan 'yan ta'adda guda 11 a wadanda wata kotu a kasar ta tabbatar da laifin aiwatar da ayyukan ta'addanci daban daban a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS