Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iraki

  • Iraki: Harin Ta'addanci Ya Ci Rayukan Mutane 25

    Iraki: Harin Ta'addanci Ya Ci Rayukan Mutane 25

    Jan 15, 2018 11:50

    Tashar talabijin din Iraki ta bada labarin cewa; A kalla mutane 25 ne suka mutu sanadiyyar harin kunar bakin waje biyu da aka kai a birnin Bagadaza

  • Sojojin Iraki Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Fiye Da 40 A Lardin Karkuk Na Kasar

    Sojojin Iraki Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Fiye Da 40 A Lardin Karkuk Na Kasar

    Jan 05, 2018 06:42

    A ci gaba da samame da sojojin gwamnatin Iraki da dakarun sa- kai na kasar ke gudanarwa a lardin Karkuk na kasar da nufin tsarkake shi daga samuwar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish, sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda fiye da 40.

  • Syria Ta Bayyana Jin Dadin Dawowar   Sufuri A Tsakaninta Da Kasar Iraki

    Syria Ta Bayyana Jin Dadin Dawowar Sufuri A Tsakaninta Da Kasar Iraki

    Dec 28, 2017 19:07

    Ministan sufuri na kasar Syria Ali Hammud ya bayyana jin dadinsa akan dawowar jirga-jirgar jirage da kuma manyan motoci a tsakanin kasarsa da Iraki.

  • Italiya Za Ta Kwashe Wani Adadi Na Sojojinta Daga Iraki Ta Mayar Da Su Nijar

    Italiya Za Ta Kwashe Wani Adadi Na Sojojinta Daga Iraki Ta Mayar Da Su Nijar

    Dec 25, 2017 12:22

    Firaministan kasar Italiya ya gabatar da wani shiri na kwashe wani adadi na sojojin kasar sa daga kasar Iraki, domin tura su jamhuriyar Nijar domin ayyukan yaki da ta'addanci da kuma masu safarar miyagun kwayoyi a cikin watanni masu zuwa.

  • Sanar Da Nasara Ta Gaba Daya Kan Da'esh A Kasar Iraki, Alama Ce Ta Shan Kashin Siyasar Amurka

    Sanar Da Nasara Ta Gaba Daya Kan Da'esh A Kasar Iraki, Alama Ce Ta Shan Kashin Siyasar Amurka

    Dec 11, 2017 05:42

    A ci gaba da nasarorin da ake samu a kan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh a yankin Gabas ta tsakiya, firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya sanar da kawo karshen kungiyar a kasar Irakin da kuma samun nasara ta gaba a kanta.

  • Firayi Ministan Iraki Ya Sanar Da Kawo Karshen Yaki Da Kungiyar Daesh A Kasar

    Firayi Ministan Iraki Ya Sanar Da Kawo Karshen Yaki Da Kungiyar Daesh A Kasar

    Dec 09, 2017 17:00

    Firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya sanar da kawo karshen yakin da gwamnatin kasar take yi da kungiyar ta'addancin nan ta Daesh a kasar bayan nasarar da dakarun kasar suka samu na kwato dukkanin yankunan da 'yan ta'addan suke rike da su a baya.

  • Martani Gwamnatin Kasar Iraqi Kan Kalaman Shugaban Kasar Faransa Dangane Da Mayakan Sa Kai Na Kasar

    Martani Gwamnatin Kasar Iraqi Kan Kalaman Shugaban Kasar Faransa Dangane Da Mayakan Sa Kai Na Kasar

    Dec 05, 2017 06:51

    Kakakin Priministan kasar Iraqi Haidar Abadi ya bayyana jawaban shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron dangane da mayakan sha kai na kasar ta Iraqi a matsayin shishigi a cikin lamuran cikin gida na kasar.

  • Dakarun Sa Kan Iraki: Bayan Daesh, Dole Ne Amurkawa Su Bar Kasar Iraki

    Dakarun Sa Kan Iraki: Bayan Daesh, Dole Ne Amurkawa Su Bar Kasar Iraki

    Nov 30, 2017 15:49

    Babban kwamandan dakarun sa kai na kasar Iraki da aka fi sani da Hashd al-Sha’abi, Hadi al-Ameri, ya bayyana cewar bayan kawo karshen kungiyar ta'addancin nan ta Daesh, wajibi ne sojojin Amurka su fice daga kasar Irakin.

  • Pira Ministan Iraki: Iraki Zai Sanar Da Kawo Karshen Da'esh Bayan Kakkabe Su Daga Sahara.

    Pira Ministan Iraki: Iraki Zai Sanar Da Kawo Karshen Da'esh Bayan Kakkabe Su Daga Sahara.

    Nov 21, 2017 19:11

    A yau talata ne pira ministan kasar ta Iraki, Haydar Ibadi, ya sanar da cewa Irakin ta sami nasara akan Da'esh, amma ba zai sanar da nasarar karshe ba sai an murkushe wadanda suka gudu cikin sahara.

  • Kotun Kolin Iraki Ta Soke Zaben Yankin Kurdistan

    Kotun Kolin Iraki Ta Soke Zaben Yankin Kurdistan

    Nov 20, 2017 10:02

    Kotun koli a Iraki ta sanar da soke zaben yankin Kurdistan da aka gudanar a watan Satumba da ya gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS