-
Iraki: Harin Ta'addanci Ya Ci Rayukan Mutane 25
Jan 15, 2018 11:50Tashar talabijin din Iraki ta bada labarin cewa; A kalla mutane 25 ne suka mutu sanadiyyar harin kunar bakin waje biyu da aka kai a birnin Bagadaza
-
Sojojin Iraki Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Fiye Da 40 A Lardin Karkuk Na Kasar
Jan 05, 2018 06:42A ci gaba da samame da sojojin gwamnatin Iraki da dakarun sa- kai na kasar ke gudanarwa a lardin Karkuk na kasar da nufin tsarkake shi daga samuwar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish, sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda fiye da 40.
-
Syria Ta Bayyana Jin Dadin Dawowar Sufuri A Tsakaninta Da Kasar Iraki
Dec 28, 2017 19:07Ministan sufuri na kasar Syria Ali Hammud ya bayyana jin dadinsa akan dawowar jirga-jirgar jirage da kuma manyan motoci a tsakanin kasarsa da Iraki.
-
Italiya Za Ta Kwashe Wani Adadi Na Sojojinta Daga Iraki Ta Mayar Da Su Nijar
Dec 25, 2017 12:22Firaministan kasar Italiya ya gabatar da wani shiri na kwashe wani adadi na sojojin kasar sa daga kasar Iraki, domin tura su jamhuriyar Nijar domin ayyukan yaki da ta'addanci da kuma masu safarar miyagun kwayoyi a cikin watanni masu zuwa.
-
Sanar Da Nasara Ta Gaba Daya Kan Da'esh A Kasar Iraki, Alama Ce Ta Shan Kashin Siyasar Amurka
Dec 11, 2017 05:42A ci gaba da nasarorin da ake samu a kan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh a yankin Gabas ta tsakiya, firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya sanar da kawo karshen kungiyar a kasar Irakin da kuma samun nasara ta gaba a kanta.
-
Firayi Ministan Iraki Ya Sanar Da Kawo Karshen Yaki Da Kungiyar Daesh A Kasar
Dec 09, 2017 17:00Firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya sanar da kawo karshen yakin da gwamnatin kasar take yi da kungiyar ta'addancin nan ta Daesh a kasar bayan nasarar da dakarun kasar suka samu na kwato dukkanin yankunan da 'yan ta'addan suke rike da su a baya.
-
Martani Gwamnatin Kasar Iraqi Kan Kalaman Shugaban Kasar Faransa Dangane Da Mayakan Sa Kai Na Kasar
Dec 05, 2017 06:51Kakakin Priministan kasar Iraqi Haidar Abadi ya bayyana jawaban shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron dangane da mayakan sha kai na kasar ta Iraqi a matsayin shishigi a cikin lamuran cikin gida na kasar.
-
Dakarun Sa Kan Iraki: Bayan Daesh, Dole Ne Amurkawa Su Bar Kasar Iraki
Nov 30, 2017 15:49Babban kwamandan dakarun sa kai na kasar Iraki da aka fi sani da Hashd al-Sha’abi, Hadi al-Ameri, ya bayyana cewar bayan kawo karshen kungiyar ta'addancin nan ta Daesh, wajibi ne sojojin Amurka su fice daga kasar Irakin.
-
Pira Ministan Iraki: Iraki Zai Sanar Da Kawo Karshen Da'esh Bayan Kakkabe Su Daga Sahara.
Nov 21, 2017 19:11A yau talata ne pira ministan kasar ta Iraki, Haydar Ibadi, ya sanar da cewa Irakin ta sami nasara akan Da'esh, amma ba zai sanar da nasarar karshe ba sai an murkushe wadanda suka gudu cikin sahara.
-
Kotun Kolin Iraki Ta Soke Zaben Yankin Kurdistan
Nov 20, 2017 10:02Kotun koli a Iraki ta sanar da soke zaben yankin Kurdistan da aka gudanar a watan Satumba da ya gabata.