-
Sojojin Iraki Sun Kwace Rawa, Lardin Karshe a Hannun IS
Nov 17, 2017 11:16Sojojin Iraki sun kwace lardin Rawa, na karshe dake hannun 'yan ta'adda na Da'esh.
-
Sojojin Iraki Sun Danna A Rawa, Lardin Karshe a Hannun IS
Nov 17, 2017 10:25Yau Juma'a rundinar sojin kasar Iraki ta kaddamar da farmakin kwato Rawa, lardi na karshe dake hannun 'yan ta'addan IS.
-
An Yi Gargadi Kan Hatsarin Komawar 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Kasashen Arewacin Afrika
Nov 16, 2017 17:36Ministocin harkokin wajen kasashen Aljeriya, Masar da Tunusiya sun yi gargadi kan hatsarin komawar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish kasashensu da suke nahiyar arewacin Afrika.
-
Ibadi: Gwamnatin Tsakiya Za Ta Karbi Iko Da Dukkanin Iyakoki Daga Kurdawa
Nov 15, 2017 06:37Pira ministan kasar ta Iraki Haydar Ibadi ya jaddada cewa za su karbi iyakokin ne ba tare da tashin hankali ko amfani da karfi ba.
-
An gano ramuka dauke da gawarwaki 400 a Iraki
Nov 12, 2017 05:51Gwamnan jihar Karkuk na kasar Iraki ya ce an gano wasu manyan kaburbura wadanda suke dauke da gawarwakin mutane 400 a wani wuri da ke kusa da garin Hawija, inda a nan ne aka fatattaki mayakan kungiyar IS a makon da ya gabata.
-
Sojojin Iraki Sun Kwace Ikon Kauyuka Da Dama Daga IS
Nov 11, 2017 16:34A ci gaba da farmakin da suke kan 'yan ta'adda na kungiyar IS ko Da'esh, sojojin Iraki sun yi nasara kauce ikon kauwuka da dama da suka dade karkashin kungiyar a yankin hamada dake yammacin kasar a iyaka da Siriya.
-
Iraki:Piraminista Haydar Ibadi Ya Jinjinawa Aikin Jami'an Tsaron Kasar Akan Ziyarar Arba'in
Nov 11, 2017 06:48Piraministan na kasar Iraki ya bayyana cewa jami'an tsaron kasar sun sami gagarumar nasara wajen kare masu ziyarar arba'in a Karbala
-
Miliyoyin Masoya Ahlulbaiti Na Gudanar Da Tarukan Juyayin Arba'in A Karbala
Nov 10, 2017 10:27Rahotanni daga kasar Iraki na nuni da cewa miliyoyin mabiya da masoya Ahlulbaiti (a.s) daga duk fadin duniya suna ci gaba da taruwa a birnin Karbala na kasar Irakin don gudanar da juyayin Arba'in na Imam Husain (a.s) don tunawa da cikar kwanaki 40 da kisan gillan da aka yi wa Imam Husainin da iyalai da magoya bayansa a shekara ta 61 bayan hijirar Ma'aiki (s).
-
Masar Ta Bayyana Damuwarta Da Shigar Yan Ta'addan Daesh Kasar Libya Daga Iraqi Da Siriya.
Nov 10, 2017 06:17Shugaban kasar Masar Abdul Fata Assisi ya ja kunnen shuwagabannin kasar Libya da su yi hattara kan shigowar yan ta'adda ta kungiyar Daesh wadanda aka kora daga kasashen Iraqi da siria zuwa kasar ta Libya
-
Iraki: Sojoji Sun Kori "Yan Ta'addar Da'esh Daga Tsakiyar Garin al-Ka'im
Nov 03, 2017 11:17Tun da safiyar yau juma'a ne dai sojojin Irakin suka bude daga da gyauron 'yan Da'esh a garin na Ka'ima da ke yammacin gundumar Anbar.