-
Ko Kun San Na (319) Laraba 13 ga Watan Bahman Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Jan 30, 2017 13:28Yai Laraba 13-Bahman-1395H.Sh=03-J-Awwal-1438H.K.=01-Febreru-2017M.
-
Iran: Ma'aikatar harkokin Waje Ta Kirayi Jakadan kasar Switzerland Mai Wakiltar Amurka.
Jan 29, 2017 15:40Kakakin Ma'aikatar harkokin Wajen Iran ya sanar da kiran jakadan kasar Switzerland domin nuna masa kin amincewar Iran da matakin Shugaban Kasar Amurka na kin jikin 'yan gudun hijira.
-
Sharhi: Martanin Iran A Kan Matakan Donald Trump Na Kin Jinin Musulmi
Jan 29, 2017 03:11Sakamakon daukar matakai na cin zarafi wadanda suka yi hannun riga da dukkanin ka’idoji da tsare-tsare na diflomasiyya ta kasa da kasa da sabon shugaban kasar Amurka Donald Trump ke yi a kan mabiya addinin muslunci da kuma wasu daga cikin kasashen musulmi, jamhuriyar mulsunci ta Iran ba ta yi wata-wata ba wajen mayar da martani mai zafi a kan sabuwar gwamnatin ta Amurka.
-
Iran Ta Ce Zata Mai Da Martani Ga Amurka Daidai Da Dokar Hana Shiga Kasar Da Ta Sanya
Jan 29, 2017 02:22Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta sanar da cewa Iran za ta mayar da martanin ga dokar da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sanya wa hannu na hana mutanen wasu kasashe 7, cikinsu har da kasar Iran, zuwa Amurkan.
-
Ko Kun San Na (318) Talata 12 Ga Watan Bahman Shekara ta 1395 Hijira Kamaria
Jan 28, 2017 01:59Yau Talata 12-Bahman-1395H.SH=02-J-Ala-1438H.K.=31-Jenerun-2017M.
-
Ko Kun San Na (317) Litinin 11 Ga Watan Bahman Shekara ta 1395 Hijira Kamaria
Jan 28, 2017 01:56Yau Litinin 11-Bahman-1395H.SH=01-J-Ala-1438H.K.=30-Jenerun-2017M.
-
Ruhani:Karfin Makaman Kasar Iran Don Kare Yankin Gabas Ta Tsakiya Ne
Jan 26, 2017 03:09Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani ya bayyana cewa karfin sojen da Iran take da shi na tabbatar da zaman lafiya a yanin da kuma na makobtan ta ne.
-
Ruhani:Karfin Makaman Kasar Iran Don Kare Yankin Gabas Ta Tsakiya Ne
Jan 26, 2017 03:04Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani ya bayyana cewa karfin sojen da Iran take da shi na tabbatar da zaman lafiya a yanin da kuma na makobtan ta ne.
-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iran Ta Jaddada Wajabcin Kalubalantar Ayyukan Ta'addanci
Jan 25, 2017 07:10Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Dole ne a kan kasashen duniya su hada kai a fagen yaki da duk wani nau'in ayyukan ta'addanci.
-
An Kammala Zaman Tattaunawa Kan Al'adu Tsakanin Iran Da Larabawa
Jan 25, 2017 04:04An kammala zaman tattaunawa na farko kan al'adu tsakanin Iran da larabawa a birnin Tehran, tare da halarta masana 85 daga kasashen larabawa daba-daban.