-
Ko Kunsan Na (17) 17 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Apr 04, 2016 13:58Yau Talata 17– Farvaddeen -1395 H.SH=26 Jamada-Thani-1437H.K.=05-fril-2016M.
-
Ko Kunsan Na (16) 16 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Apr 04, 2016 13:51Yau Litinin 16– Farvaddeen -1395 H.SH=25 Jamada-Thani-1437H.K.=04-fril-2016M
-
Ko Kunsan Na (15) 15 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Apr 04, 2016 13:27Yau Lahadi 15– Farvaddeen -1395 H.SH=24 Jamada-Thani-1437H.K.=03-fril-2016M
-
Ko Kunsan Na (14) 14 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Apr 04, 2016 13:20Yau Asabar 14– Farvaddeen -1395 H.SH=23-Jamada-Thani-1437H.K.=02-Afril-2016M.
-
Ko Kunsan Na (13) 13 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Apr 04, 2016 13:01Yau Jumma’a 13– Farvaddeen -1395 H.SH=22-Jamada-Thani-1437H.K.=01-Afril-2016M
-
Iran Ta Sanar Da Tura Wasu Sojojinta Na Musamman Zuwa Siriya
Apr 04, 2016 13:00Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sanar da tura wasu dakarun sojojinta na kasa na musamman zuwa kasar Siriya a ci gaba da taimakon da Iran take ba wa sojojin Siriya a fadar da suke yi da kungiyoyin ta'addancin da aka shigo da su kasar daga kasashen duniya daban-daban.
-
'Yan Majalisar Iran Sun Nuna Goyon Bayansu Ga Shirin Makamai Masu Linzami Na Kasar
Apr 04, 2016 11:53'Yan majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran sun sake jaddada goyon bayansu ga shirin makamai masu linzami na kariya na kasar suna masu yin watsi da ihuce-ihuce da wasu kasashe suke yi kan wannan shiri na Iran.
-
Iran Ta Ja Kunnen Kasashen Da Suke Amfani Da 'Yan Ta'adda Wajen Cimma Burinsu Na Siyasa
Apr 04, 2016 01:03Jakadan Jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasar Lebanon ya gargadi kasashe da wasu bangarori musamman na siyasa da suke amfani da 'yan ta'adda a matsayin makamin cimma wasu bukatunsu na siyasa.
-
Shugaban Kasar Iran Ya Taya Muhammad Isufu Murna Sake Samun Nasarar Dare Kan Karagar Shugabancin Niger
Apr 02, 2016 12:14Shugaban kasar Iran ya taya Muhammad Isufu murnar sake samun nasarar lashen zaben shugabancin Jamhuriyar Niger a karo na biyu.
-
Abdullahiyan: Iran Za Ta Ci Gaba Da Taimako Da Kuma Goyon Bayan Palastinawa
Apr 01, 2016 23:53Mataimakin ministan harkokin wajen Iran kan lamurran kasashen Larabawa da na Afirka Amir Husain Abdullahiyan ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta ci gaba da ba ta taimako da kuma goyon bayan da ta ke ba wa al'ummar Palastinu da ake zalunta, yana mai cewa Iran tana alfahari da hakan.