-
Ko Kun San Na (148) Laraba 24 Ga Watan Mordod Shekara Ta 1397 Hijira Shamsia.
Aug 12, 2018 03:00Yau Laraba 24-Murdod-1397H.Sh=03-Zulhajji-1439H.K.=15-Augusta-2018M.
-
Hukumar Kula Da Makamashi ta Duniya Ta Yi Gargadi Kan Sanya Takunkumin Man Fetir A Kan Iran
Aug 10, 2018 14:26Cikin wani sabon rahoto da ta fitar Hukumar kula da Makamashi ta Duniya, IEA,ta ce takukumin da Amurka ta kakabawa Iran na sayar da man fetir, idan ya fara aiki zai dagula kasuwar man fetir a Duniya
-
Kasashen Iran Da Rasha Sun Jaddada Aiki Tare Don Fada Da Ta'addanci
Aug 10, 2018 02:01Jami'an diplomasiyyar kasashen Iran da Rasha da su ka gana da juna sun jaddawa wajabci fada da ayyukan ta'addanci a karkashin Majalisar Dinkin Duniya
-
Ko Kun San Na (147) Talata 23 Ga Watan Mordod Shekara Ta 1397 Hijira Shamsia.
Aug 08, 2018 08:15Yau Talata 23-Murdod-1397H.Sh=02-Zulhajji-1439H.K.=14-Augusta-2018M.
-
Ko Kun San Na (146) Litinin 22 Ga Watan Mordod Shekara Ta 1397 Hijira Shamsia.
Aug 08, 2018 08:13Yau Litinin 22-Murdod-1397H.Sh=01-Zulhajji-1439H.K.=13-Augusta-2018M.
-
Ko Kun San Na (145) Lahadi 21 Ga Watan Mordod Shekara Ta 1397 Hijira Shamsia.
Aug 08, 2018 08:09Yau Lahadi 21-Murdod-1397H.Sh=29-Zulkida-1439H.K.=12-Augusta-2018M.
-
Ko Kun San Na (144) Asabar 20 Ga Watan Mordod Shekara Ta 1397 Hijira Shamsia.
Aug 08, 2018 08:07Yau Asabar 20-Murdod-1397H.Sh=28-Zulkida-1439H.K.=11-Augusta-2018M.
-
Ko Kun San Na (143) Jumma'a 19 Ga Watan Mordod Shekara Ta 1397 Hijira Shamsia.
Aug 08, 2018 07:34Yau Jumma'a 19-Murdod-1397H.Sh=27-Zulkida-1439H.K.=10-Augusta-2018M.
-
Majalisar Dokokin Kasar Iran Ta Tube Ministan Kwadago Daga Mukaminsa
Aug 08, 2018 07:26Majalisar dokokin kasar Iran ta tube ministan gwadago da kamfanono Ali Rabiei daga mukaminsa bayan ya kasa gamsar da su dangane da yadda lamuran tattalin narzikin kasar suka lalace a cikin yan kwanakin da suka gabata.
-
Shugaba Rauhani: Takunkumin Amurka Ba Zai Iya Karya Lagon Iran Ba
Aug 07, 2018 02:55A wata zantawa da da ya yi a daren jiya da tashar talabijin ta daya ta kasar Iran, shugaban kasar ta Iran Hassan Rauhani ya bayyana takunkumin da Trump ya kakaba wa kasar da cewa, ba zai iya karya lagon Iran ko durkusar da tattalin arzikinta ba.