Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Miliyoyin Iraniyawa Sun sake fitowa A Yau Ma Don yin Allah Wadai Da Makiya Iran

    Miliyoyin Iraniyawa Sun sake fitowa A Yau Ma Don yin Allah Wadai Da Makiya Iran

    Jan 04, 2018 08:40

    Miliyoyin Iraniyawa a garuruwa da kuma birane da dama sun fito kwanaki biyu a jere suna nuna goyon bayansu ga tsarin musuluncin da yake gudanar da kasar da kuma goyon baya ga jagorancin tsarin.

  • Sayyid Nasrallah: Trump,

    Sayyid Nasrallah: Trump, "Isra'ila" Da Saudiyya Za Su Ji Kunya Kan Fatan Da Suke Da Shi Kan Rikicin Iran

    Jan 04, 2018 02:17

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar shugaban Amurka Donald Trump da kawayensa, na daga haramtacciyar kasar Isra'ila da Saudiyya za su ji kunya dangane da fatan da suke da shi kan rikicin baya-bayan nan da ya faru a Iran, kamar yadda kuma ya sake jaddada cewa matakin da Trump din ya dauka kan Kudus zai zamanto wani mafari da kawo karshen 'Isra'ila'.

  • Iraniyawa A Duk Fadin Kasar Suna Gudanar Da Zanga Zangar Yin Allah Wadai Da Masu Tayar Da Fitina

    Iraniyawa A Duk Fadin Kasar Suna Gudanar Da Zanga Zangar Yin Allah Wadai Da Masu Tayar Da Fitina

    Jan 03, 2018 08:24

    Dubun dubatar Iraniyawa a dukkanin biranen kasar a halin yanzu suna gudanar da zanga zangar nuna goyon bayan tsarin musulunci da kuma gwamnatin kasar.

  • An Gudanar Da Jerin Gwano A Garuruwan Iran Don Yin Allah Wadai Da Masu Haifar Da Fitina  A Kasar

    An Gudanar Da Jerin Gwano A Garuruwan Iran Don Yin Allah Wadai Da Masu Haifar Da Fitina A Kasar

    Jan 02, 2018 13:42

    An gudanar da zanga-zangogi a garuruwa masu yawa na kasar Iran a yau din nan Talata don yin Allah wadai da tsoma bakin kasashen waje cikin harkokin cikin gidan kasar da kuma rikice-rikicen da wasu suka haifar a wasu garuruwa na kasar bugu da kari kan nuna goyon bayan ga tsarin Musulunci da ke iko a kasar ta Iran.

  • Jagora: Makiya Suna Amfani Da Kudi Da Makamai Da 'Yan Korensu Wajen Haifar Da Rikici A Iran

    Jagora: Makiya Suna Amfani Da Kudi Da Makamai Da 'Yan Korensu Wajen Haifar Da Rikici A Iran

    Jan 02, 2018 13:40

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar makiya al'ummar Iran suna amfani da hanyoyi mabambanta wajen cutar da al'umma da kuma tsarin Musulunci ta kasar.

  • Ko kun san na (296) Laraba 20 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia

    Ko kun san na (296) Laraba 20 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia

    Jan 02, 2018 09:25

    Yau Laraba 20-Day-1396H.SH=22-R-Thani-1439H.K.=10-Jenerun-2018M.

  • Ko kun san na (295) Talata 19 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia

    Ko kun san na (295) Talata 19 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia

    Jan 02, 2018 05:25

    Yau Talata 19-Day-1396H.SH=21-R-Thani-1439H.K.=09-Jenerun-2018M.

  • Ko kun san na (294) Litinin 18 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia

    Ko kun san na (294) Litinin 18 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia

    Jan 02, 2018 05:05

    Yau litinin 18-Day-1396H.SH=20-R-Thani-1439H.K.=08-Jenerun-2018M.

  • Rasha Ta Ce Akwai Hanun Amurka A Game Da Hatsaniyar Dake Faruwa A Iran

    Rasha Ta Ce Akwai Hanun Amurka A Game Da Hatsaniyar Dake Faruwa A Iran

    Jan 02, 2018 02:58

    Shugaban Kwamitin kasa da kasa na Rasha ya ce akwai hanun Amurka dumu-damu kan hatsaniyar dake faruwa a kasar Iran.

  • Iran: Hukumar Leken Asiri Ta Sanar Da Kame Masu Tayar Da Hatsaniya

    Iran: Hukumar Leken Asiri Ta Sanar Da Kame Masu Tayar Da Hatsaniya

    Jan 01, 2018 15:23

    A yau litinin ne hukumar leken asirin ta Iran ta ce ma'aikatanta da kuma yan kasa sun gano da kame wadanda suke da hannu a tayar da hatsaniya akan titunan wasu biranen kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS