-
Wata 'Yar Wasa Ta Bada Kambin Zinarinta Na Gasar Olympics Ga Mutanen Da Girgizar Kasa Ta Shafa
Nov 15, 2017 08:45Sareh Javanmardidodmani, wata 'yar wasan harbi ta Iran ta bada lambar zinari da ta samu a wasan Olympics na Rio na shekara ta 2016 don samar da kudaden da za'a tallafawa wadanda girgizan kasa ta shafa a lardin Kermanshah na Iran .
-
Ko Kun San Na (245) Litinin 29-Abaan Ga Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.
Nov 15, 2017 06:44Yau Litinin 29-Abaan-1396H.Sh=01-R-Awwal-1439H.K.=20-Nuwamba-2017M.
-
Ko Kun San Na (244) Lahadi 28-Abaan Ga Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.
Nov 15, 2017 06:30Yau Lahadi 28-Abaan-1396H.Sh=30-Safar-1439H.K.=19-Nuwamba-2017M.
-
Kasashen Mourtaniya Da Afirka Ta Kudu Sun Meka Sakon Ta'aziya Ga Al'ummar Iran
Nov 14, 2017 15:29Shugabanin kasashen mourtaniya da afirka ta kudu sun aike da sakon alhini da ta'aziya zuwa shugaban kasa da al'ummar iran biyu bayan girgizar kasar da tayi sanadiyar mutuwar mutane sama da 400
-
Ko Kun San Na (243) Asabar 27 Na Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamshia.
Nov 14, 2017 06:22Yau Asabar 27-Aban-1396H.SH=29-Safar-1439H.K. =18-Nuwamba-2017M.
-
Ko Kun San Na (242) Jumma'a 26 Na Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamshia.
Nov 14, 2017 06:18Yau Jumma'a 26-Aban-1396H.SH=28-Safar-1439H.K. =17-Nuwamba-2017M.
-
Jawad Zarif: Iran Ta Samu Nasarar Shawo Kan Matsalolin Da Girgizar Kasa Ta Janyo A Kasar
Nov 14, 2017 02:49Ministan harkokin wajen kasar Iran ya mika godiyarsa ga dukkanin kasashe da bangarorin da suka nuna damuwarsu tare da jajanta wa Iran kan matsalar girgizar kasa da ta faru a yankunan da suke yammacin kasar.
-
Federica Mogherini Ta Ce: Kungiyar Tarayyar Turai Bata Da Wani Shirin Kakaba Takunkumi Kan Iran
Nov 14, 2017 02:49Babbar jami'a mai kula da siyasar harkokin wajen kungiyar tarayyar Turai ta yi furuci da cewa: Kungiyar tarayyar Turai bata da wani shirin daukan matakin kakaba takunkumi kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
-
Girgiza Kasa Ta Yi Ajalin Mutum 168 A Iran
Nov 13, 2017 02:20Wata mummunar girgiza kasa mai karfin maki 7.6 a ma'aunin rishta data abkawa yankunan dake iyaka tsakanin kasashen Iran da Irak ta yi ajalin mutane a kalla 168.
-
Tarayyar Turai: Tarayyar Turai Bazata Dorawa Iran Takunkumi Ba
Nov 12, 2017 08:16Kwamishinan ayyukan noma da kuma raya karkara na tarayyar Turai Mr Phil Hogan ya bayyana cewa ba wata kasa a cikin tarayyar turai da take da tunanin dorawa Iran takunkumi idan Amurka ta yi watsi da yerjejeniyar da ta kulla da ita.