Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Iran Da DRC Sun Yi Alkawarin Hadin Kai Kan Harkokin Sadarwa

    Iran Da DRC Sun Yi Alkawarin Hadin Kai Kan Harkokin Sadarwa

    Nov 11, 2017 13:32

    Babban Darektan harkokin sadarwa na kasashen waje a ma'aikatar al'adu ta Iran da shugaban kamfanin dilancin labaren Jamhuriyar Demokiradiyar Congo sun yi alkawarin hadin gwiwa akan harkokin sadarwa tsakanin kasashen biyu.

  • Bahram Qassemi: Saudiyya Ita Ce Tushen Tsaurin Ra'ayi Da Ta'addanci

    Bahram Qassemi: Saudiyya Ita Ce Tushen Tsaurin Ra'ayi Da Ta'addanci

    Nov 11, 2017 07:36

    Kakakin Ma'aikatar Harkokin Wajen kasar Iran, Bahram Qassemi, kasar Saudiyya ita ce tushe kana kuma mahaifar tsaurin ra'ayi da ayyukan ta'addanci, sannan kuma babbar alama ta tsoma baki cikin harkokin cikin gidajen kasashen yankin Gabas ta tsakiya.

  • Macron Ya ce Faransa Ba Ta Yarda Da Ra'ayin Saudiyya Kan Iran Ba

    Macron Ya ce Faransa Ba Ta Yarda Da Ra'ayin Saudiyya Kan Iran Ba

    Nov 11, 2017 07:35

    Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya bayyana cewar ra'ayinsa dangane da kasar Iran ya saba da ra'ayin kasar Saudiyya kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran.

  • Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Juyayin Arba'in Na Imam Husain (a.s) A Iran

    Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Juyayin Arba'in Na Imam Husain (a.s) A Iran

    Nov 09, 2017 07:51

    Miliyoyin al'ummar kasar Iran, a duk fadin kasar, suna ci gaba da gudanar da tarukan juyayin ranar Arba'in na Imam Husain (a.s) don tunawa da abin da ya sami zuriyar Ma'aiki (s) karkashin jagorancin Imam Husaini (a.s) a Karbala na kasar Iraki.

  • Ko Kun San Na (241) Na Alhamis 25 Ga Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.

    Ko Kun San Na (241) Na Alhamis 25 Ga Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.

    Nov 08, 2017 12:26

    Yau Alhamis 25-Aaban-1396H.SH=27-Safar-1439H.K.=16-Nuwamba-2017M.

  • Ko Kun San Na (240) Na Laraba 24 Ga Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.

    Ko Kun San Na (240) Na Laraba 24 Ga Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.

    Nov 08, 2017 12:24

    Yau Laraba 24-Aaban-1396H.SH=26-Safar-1439H.K.=15-Nuwamba-2017M.

  • Ko Kun San Na (239) Na Talata 23 Ga Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.

    Ko Kun San Na (239) Na Talata 23 Ga Watan Aban Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.

    Nov 08, 2017 12:11

    Yau Talata 23-Aaban-1396H.SH=25-Safar-1439H.K.=14-Nuwamba-2017M.

  • Iran Ta Jaddada Wajabcin Janyewar Yahudawan Sahayoniya Daga Yankunan Da Suka Mamaye

    Iran Ta Jaddada Wajabcin Janyewar Yahudawan Sahayoniya Daga Yankunan Da Suka Mamaye

    Nov 08, 2017 02:43

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada yin kira ga kungiyoyin kasa da kasa kan daukan matakin kawo karshen mamaye yankunan Palasdinawa da yankin tuddan Jolan na kasar Siriya da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke ci gaba da yi.

  • Amano: Iran Na Ci Gaba Da Aiwatar Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Amano: Iran Na Ci Gaba Da Aiwatar Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Nov 07, 2017 02:56

    Babban sakataren hukumar kasa da kasa ta Makamashin Nukiliya ya ci gaba da cewa; Shekaru biyu bayan yarjejeniyar Nukiliyar Iran tana ci gaba da aiki da ita.

  • Kwamandan IRGC Ya Musanta Zargin Trump Na Cewa Iran Tana Da Hannu Cikin Makamin Da Aka Harba Saudiyya Daga Yemen

    Kwamandan IRGC Ya Musanta Zargin Trump Na Cewa Iran Tana Da Hannu Cikin Makamin Da Aka Harba Saudiyya Daga Yemen

    Nov 05, 2017 14:44

    Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran Manjo Janar Muhammad Ali Jaafari ya bayyana maganganun shugaban Amurka Trump cewa Iran tana da hannu cikin makami mai linzami da aka harba daga Yemen zuwa Saudiyya a matsayin karya tsagoronta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS