Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Ansarullah Ta Bayyana Kudurinta Na Ganin Zaman Lafiya Ya Tabbata A Kasar Yemen

    Ansarullah Ta Bayyana Kudurinta Na Ganin Zaman Lafiya Ya Tabbata A Kasar Yemen

    Dec 08, 2018 18:20

    Daya daga cikin masu wakiltar kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen da aka fi sani da 'yan Huthy, ya bayyana cewa; Sun je kasar Sweeden ne domin ganin an samu zaman lafiya a Yemen

  • Iran: Mamayar Yankunan Palastinawa Da 'Isra'ila' Ta Yi Shi Ne Tushen Rikici A Gabas Ta Tsakiya

    Iran: Mamayar Yankunan Palastinawa Da 'Isra'ila' Ta Yi Shi Ne Tushen Rikici A Gabas Ta Tsakiya

    Dec 07, 2018 08:58

    Ofishin jakadancin Iran na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana mamayar da 'Isra'ila' ta yi wa yankunan Palastinawa a matsayin tushen rikicin da ke faruwa a yankin Gabas ta tsakiya.

  • Zarif: Ko Shakka Babu Iran Za Ta Mayar Da Martani Ga 'Yan Ta'adda Da Masu Goyon Bayansu

    Zarif: Ko Shakka Babu Iran Za Ta Mayar Da Martani Ga 'Yan Ta'adda Da Masu Goyon Bayansu

    Dec 06, 2018 15:49

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar ko shakka babu Iran za ta mayar da martani mai kauci ga 'yan ta'adda da masu goya musu bayan da suka kai harin garin Chabahar da ke Kudu maso gabashin kasar ta Iran yana mai dora alhakin harin a kan 'yan ta'addan da suke samun goyon bayan kasashen waje.

  • Rouhani: Amurka Ba Ta Isa Ta Hana Iran Huldar Kasuwanci Da Kasashen Duniya

    Rouhani: Amurka Ba Ta Isa Ta Hana Iran Huldar Kasuwanci Da Kasashen Duniya

    Dec 04, 2018 16:59

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani ya bayyana cewar Amurka ba ta isa ta hana Jamhuriyar Musulunci ta Iran hulda ta kasuwanci da kasashen duniya ba.

  • Jagora: Iran Ba Ta Shirin Fara Yaki Da Wata Kasa, Amma Za Ta Kare Kanta

    Jagora: Iran Ba Ta Shirin Fara Yaki Da Wata Kasa, Amma Za Ta Kare Kanta

    Nov 28, 2018 17:29

    Jagoran juyin juya halin Musulunci, Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar Iran ba ta neman fara yaki da duk wata kasa, to amma wajibi ne sojojin Iran su kara irin karfin da suke da shi don jan kunnen duk wani mai shirin wuce gona da iri kan kasar ta Iran.

  • Ayat. Larijani: Burin Amurka Shi Ne Raba Kan Kasashen Musulmi Don Ceto H.K. Isra'ila

    Ayat. Larijani: Burin Amurka Shi Ne Raba Kan Kasashen Musulmi Don Ceto H.K. Isra'ila

    Nov 26, 2018 17:27

    Alkalin alkalan kasar Iran Ayatullah Sadiq Amoli Larijani ya bayyana cewar babban burin Amurka shi ne raba kan kasashen musulmi da hada su fada don haramtacciyar kasar Isra'ila ta ci gaba da wanzuwa yana mai yin watsi da ikirarin Amurka na kare hakkokin bil'adama wanda ya ce duk hakan karya ce kawai tsagoronta.

  • An Bude Babban taron Makon Hadin Kan al'ummar Musulmi  A Tehran

    An Bude Babban taron Makon Hadin Kan al'ummar Musulmi A Tehran

    Nov 24, 2018 12:36

    A yau ne aka bude babban taron makon hadin kan al'ummar musulmi a birnin Tehran na kasar Iran, tare da halartar masana daga kasashe 100 na duniya.

  • Kungiyar Red Crescent Ta Iran Ta Sanar Da Aniyarta Na Taimakawa Al'ummar Yemen

    Kungiyar Red Crescent Ta Iran Ta Sanar Da Aniyarta Na Taimakawa Al'ummar Yemen

    Nov 23, 2018 10:16

    Babban sakataren kungiyar agaji ta Red Crescent ta kasar Iran, Muhammad Muhammadi Nasab ya bayyana aniyar kungiyar ta su ta kasantuwa a kasar Yemen don ba da agaji na gaggawa ga al'ummar kasar Yemen din da suke fuskantar matsaloli na rayuwa sakamakon ci gaba da hare-haren wuce gona da iri da Saudiyya da kawayenta suke kai wa kasar.

  • Mu'amalar Kasuwanci Tsakanin Kasashen Musulmi Ta Haura Dala biliyan 322 A 2017

    Mu'amalar Kasuwanci Tsakanin Kasashen Musulmi Ta Haura Dala biliyan 322 A 2017

    Nov 22, 2018 16:36

    Kungiyar kasashen musulmi ta OIC ta sanar da cewa, kasuwanci tsakanin kasashe musulmi a cikin shekara ta 2017 ya haura dala bilyan 322.

  • Ko Kun San Na (247) Alhamis 01 Ga Watan Azar Shekara Ta 1397 Hijira Shamsiyya.

    Ko Kun San Na (247) Alhamis 01 Ga Watan Azar Shekara Ta 1397 Hijira Shamsiyya.

    Nov 21, 2018 02:54

    Yau Alhamis 01-Aban-1397H.K.=14-R-Awwal-1440H.K.=22-Nuwamba-2018M.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS