-
Iraki Ta Gargadi Amurka Akan Kokarin Sake Farfado Da ISiS
Feb 21, 2019 12:27Wani dan majalisar dokokin kasar ta Iraki, Muhammad al-Baldawi ne ya yi gargadin cewa; Amurka tana kokarin sakin fursunonin 'yan ta'adda a cikin Iraki domin sake ba su damar farfadowa
-
Paparoma Yayi Gargadi Ga Kasashen Duniya Kan Yiyuwan Awkuwar Yakin Duniya
Jan 08, 2019 06:55Paparoma Francis shugaban mazhabar Catholica ta kiristoci ya yi gargadi ga shuwagabannin kasashen duniya da su yi hattara don kada su jawo yakin duniya.
-
Tsohon Shugaban Kasar Tunusiya Ya Yi Gargadi Kan Mummunan Makomar Kasashen Larabawa
Oct 05, 2018 18:05Tsohon shugaban kasar Tunusiya ya yi gargadin cewa: Kasashen Larabawa sun kama hanyar rusa kansu sakamakon rashin kula da lura na gwamnatocin kasashen.
-
'Yan Adawar Masar Sun Yi Gargadi Kan Irin Matsalolin Da Karin Farashin Man Fetur Zai Janyo A Kasar
Jun 18, 2018 19:17'Yan adawa a Masar sun yi gargadi gwamnatin kasar kan irin mummunan tasirin da karin farashin man fetur zai janyo a kasar musamman kara wurga talaka cikin halin kaka-ni ka yi.
-
Kwamitin Kolin Kula Da Kare Hakkin Bil-Adama Na MDD Ya Nuna Damuwa Kan Ta'addancin H.K.Isra'ila
Jun 18, 2018 19:12Kwamitin kolin kula da kare hakkin bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya ya nuna tsananin damuwarsa kan yadda gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke ci gaba da aiwatar da hare-haren wuce gona da iri kan al'ummar Palasdinu.
-
An Yi Gargadin Sake Billar Cutar Kwalara A Yemen
May 05, 2018 11:54Masu bincike da likitocin kasa da kasa sun yi gargadin sake billar cutar kwalara cikin kashi 54% na yankunan kasar yemen da hakan na iya yin sanadin kamuwar milyoyin mutanan kasar
-
Kasashen Yankin Laten Amurka Sun Yi Allahwadai Da Hare-Haren Amurka, Faransa Da Britania A Kan Kasar Syria
Apr 15, 2018 06:36Kasashen Laten Amurka da dama sun nuna damuwarsu da hare-haren wuce gona da iri wadanda kasashen Amurka, Faransa da Britania suka kaiwa kasar Sirya a safiyar jiya Asabar.
-
Rasha Za Ta Mayar Da Martanin Korar Jami'an Diplomasiyyarta Da Kasashen Turai Su Ka Yi.
Mar 26, 2018 19:01Kamfanin dillancin labarun Sputnik ya ambato majiyar gwamnatin kasar Rasha na cewa korar jami'an diplomasiyya fiye da 100 da Birtaniya da kawayenta su ka yi zai fuskanci mai da martani.
-
Babban Sakataren Kungiyar Ansarullahi Ta Yamen Ya Yi Gargadi Kan Fitinar Da Ta Kunno Kai A Kasar
Dec 02, 2017 19:03Babban sakataren kungiyar Ansarullahi ta mabiya Huthi ya yi kira ga al'ummar Yamen da su fadaka kan makircin da mahukuntan Saudiyya suke kitsawa da nufin hada al'ummar Yamen fada a tsakaninsu.
-
Kahlid Mash'al Ya Yi Gargadi Akan Halin ko in kular Larabawa Akan Palasdinu
Nov 23, 2017 06:28Tsohon shugaban kungiyar gwagwarmaya Hamas, ya ce; An shiga wani yanayi da ta kai ga cewa; wasu gwamnatoci basu damuwa da batun palasdinawa