Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kotu

  • Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Murtala Nyako Na Neman A Mayar Da Shi Gwamnan Jihar Adamawa

    Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Murtala Nyako Na Neman A Mayar Da Shi Gwamnan Jihar Adamawa

    Dec 16, 2016 17:14

    Kotun kolin Nijeriya ta yi watsi da bukatar da tsohon gwamnan jihar Adamawa, Murtala Nyako ya gabatar mata na yana bukatar da ta mayar da shi kan kujerarsa don ya karasa wa'adin mulkinsa bayan tsige shi da da 'yan majalisar dokokin jihar suka yi.

  • Masar: An dauke makasan Sheikh Shahata Shekaru 14 A gidan Kurkuku.

    Masar: An dauke makasan Sheikh Shahata Shekaru 14 A gidan Kurkuku.

    Dec 08, 2016 12:22

    An Yanke hukuncin zaman kaso na shekaru masu yawa ga makasan malamin shi'a a Masar.

  • An Fara Shari'ar Magudun Juyin Mulkin Sojan Kasar Mali, Sanogo

    An Fara Shari'ar Magudun Juyin Mulkin Sojan Kasar Mali, Sanogo

    Dec 01, 2016 06:25

    Rahotanni daga kasar Mali sun bayyana cewar an fara shari'a wa shugaban juyin mulkin soji na kasar Kyaftin Amadou Sanogo da wasu mukarrabansa su 17 a garin Sikasso da ke kimanin kilomita 300 daga babban birnin kasar, Bamako bisa zargin kisan wasu sojojin da suke gadin fadar shugaban kasa.

  • Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Nov 30, 2016 17:34

    Babban mai shari'a a kasar Masar ya yanke hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku kan wasu gungun 'yan ta'adda takwas bayan samunsu da laifin kafa kungiyar ta'addanci tare da hada kai da kungiyar Da'ish.

  • Kotu Ta Yi Watsi Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Da Aka Yi Muhammad Morsi

    Kotu Ta Yi Watsi Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Da Aka Yi Muhammad Morsi

    Oct 25, 2016 19:16

    Rahotanni daga kasar Masar sun bayyana cewar kotun daukaka kara a kasar ta soke hukuncin daurin rai da rai da aka yanke wa hambararren shugaban kasar Masar Muhammad Morsi da shugaban kungiyar Ikhwanul Muslimin Muhammad badie da wasu 'yan kungiyar su 15 bisa zargin leken asiri da ake musu.

  • Kotu Ta Yi Watsi Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Da Aka Yi Muhammad Morsi

    Kotu Ta Yi Watsi Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Da Aka Yi Muhammad Morsi

    Oct 25, 2016 19:15

    Rahotanni daga kasar Masar sun bayyana cewar kotun daukaka kara a kasar ta soke hukuncin daurin rai da rai da aka yanke wa hambararren shugaban kasar Masar Muhammad Morsi da shugaban kungiyar Ikhwanul Muslimin Muhammad badie da wasu 'yan kungiyar su 15 bisa zargin leken asiri da ake musu.

  • Kotun Manyan Laifuka Ta Duniya Ta Bukaci Tattaunawa Da Kasashen Afirka

    Kotun Manyan Laifuka Ta Duniya Ta Bukaci Tattaunawa Da Kasashen Afirka

    Oct 25, 2016 12:42

    Kotun manyan laifuka ta duniya ta bukaci shiga tattaunawa da kasashen Afirka da suke da korafi kan ayyukanta, domin warware batun ta hanyar tattaunawa.

  • Kotun ICC Ta Kirayi Afirka Ta Kudu Da Burundi Da Su Sake Dubi Cikin Ficewarsu Daga Kotun

    Kotun ICC Ta Kirayi Afirka Ta Kudu Da Burundi Da Su Sake Dubi Cikin Ficewarsu Daga Kotun

    Oct 23, 2016 06:25

    Shugaban majalisar kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffukan yaki (ICC) ya kirayi kasashen Afirka ta Kudu da Burundi da su sake dubi cikin matsayar da suka dauka na ficewa daga Kotun duniya mai shari'ar manyan laifuffukan yakin.

  • Kotun ICC Ta Ce Ta Fara Gudanar Da Bincike Kan Rikicin Kasar  Gabon

    Kotun ICC Ta Ce Ta Fara Gudanar Da Bincike Kan Rikicin Kasar Gabon

    Sep 29, 2016 18:06

    Babbar mai shigar da kara a kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffukan yaki Fatou Bensouda ta sanar da cewa ta fara gudanar da bincike dangane da rikicin da ya barke a kasar Gabon bayan sanar da sakamakon zaben shugaban kasa a kasar .

  • An Gurfanar Da Mutane 5 Kan Kashe Matar Da Ake Zargi Da Batanci Ga Ma'aiki A Kano A Gaban Kotu

    An Gurfanar Da Mutane 5 Kan Kashe Matar Da Ake Zargi Da Batanci Ga Ma'aiki A Kano A Gaban Kotu

    Jun 10, 2016 18:14

    Rundunar 'yan sandar jihar Kano da ke arewacin Nijeriya ta gurfanar da wasu mutane 5 a yau din nan Juma'a a gaban kotu saboda zargin da ake musu na kashe wata mata mai suna Mrs Bridget Agbahime da ake zargi da yin batanci ga Ma'aikin Allah (s) a garin na Kano.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS