-
Janar Khalifah Haftar Ya Jaddada Aniyarsa Ta Kwato Garin Darnah Na Libiya Daga 'Yan Ta'adda
May 24, 2018 06:21Kwamandan rundunar sojin Libiya da ke da matsuguni a garin Tabruk Janar Khalifah Haftar ya jaddada aniyarsa ta ci gaba da kaddamar da hare -haren soji kan garin Darnah domin yantar da garin daga mamayar 'yan ta'adda.
-
Ministocin Harkokin Wajen Kasashe Uku Makobtan Kasar Libya Sun Gudanar Da Taro A Algeria
May 22, 2018 06:32Ministocin harkokin waje na kasashe uku makobtan kasar Libya sun gudanar da taro don tattauna matsalolin da makobciyar kasashensu Libya take ciki da kuma hanyoyin warwaresu.
-
Tashin Bom Ya Lashe Rayukan Mutane Biyar A Garin Darnah Na Kasar Libiya
May 21, 2018 12:05Rundunar sojin Libiya ta sanar da gano gawawwakin sojojin kasar biyar da tashin bom a kan hanyar shigewar ayarinsu ya halaka a garin Darnah da ke shiyar gabashin kasar.
-
Bakin Hauri Daga Kasar Ghana Kimani Dubu 62 Ne Suka Makale A Kasar Libya
May 20, 2018 18:59Shugaban hukumar yan gudunn hijira ta majaliasar dinkin duniya a kasar Libya ta bayyana cewa bakin haure daga kasar Ghana fiye da dubu 62 ne suke gararamba a kasar Libya, ba tare da sun wuce zuwa turai ba, ba kuma za su iya komawa gida ba.
-
Gwamnatin Libiya Da Ke Tabruk Ta Nuna Rashin Amincewarta Da Shawarar Kasar Faransa
May 20, 2018 12:18Kakakin Majalisar Dokokin Libiya da ke da matsuguni a garin Tabruk ya bayyana rashin amincewarsu da shawarar da kasar Faransa ta gabatar a matsayin hanyar warware dambaruwar siyasar kasar.
-
'Yan Ta'adda Na Garkuwa Da Mutane A Libiya
May 20, 2018 07:54Hukumomin kasar Libiya sun yi gargadi kan yadda 'yan ta'adda ke amfani da fararen hula domin kare kansu a gabashin kasar
-
Gwamnatin Libiya Ta Bukaci Kawo Karshen Kai Hare-Hare Kan Garin Darnah Na Kasar
May 18, 2018 11:55Fira ministan Libiya ya bukaci kawo karshen hare-hare da rundunar sojin kasar karkashin jagorancin Janar Khalifah Haftar ke kaddamarwa kan garin Darnar da ke gabashin kasar ta Libiya.
-
Nijar Ta Tisa Keyar 'Yan Sudan 140 Zuwa Libiya
May 11, 2018 03:32Hukumomi a jihar Agadas dake arewacin jamhuriya Nijar, sun tisa keyar 'yan gundun hijira Sudan 140 zuwa yankin Madama a iyaka da Libiya, bisa dalilai na tsaro.
-
Libya: Bom ya tashi a kusa da garin Ra'a Lanuf
May 09, 2018 06:52Jaridar Yaum Sabi'i ta ambato majiyar tsaron kasar Libya na cewa; harin da aka kai na kunar bakin wake ne, ya kuma ci rayukan mutane da dama da jikkata wasu.
-
Libya: An Fara Kai Farmaki Da Zummar 'Yanto Da Garin Darnah
May 07, 2018 19:00Kwamandan runduwar Umar al-Mukhtar da ke karkashin sojojin Libya, Salim al-Rufai ya sanar da cewa; A yau litinin ne aka fara kai farmakin a karkashin umarnin Khalifa Haftar