-
Kudaden Libiya : An Bukaci Shugabannin Afrika Su Yi Bayyani
May 05, 2018 18:17Wasu kungiyoyin fara hula a Nijar da Congo sun bukaci shugabanin kasashensu dasu yi bayyani kan kudaden da gwamnatin Libiya ta ce tsohon shugaban kasar mirigayi Muammar Ghaddafi ya ranta masu.
-
An Kai Hari Kan Wuraren 'Yan Ta'adda A Birnin Derna Na Libiya
May 05, 2018 11:50Jiragen yakin Libiya sun yi ruwan bama-bamai kan maboyar 'yan ta'adda a garin Derna na kasar Libiya
-
IS Ta Dauki Alhakin Kai Harin Ofishin Hukumar Zabe A Libiya
May 03, 2018 05:23Kungiyar 'yan ta'adda ta (IS) ta dauki alhakin kai harin kunan bakin wake da ta ce ya yi sanadin mutuwar mutum a kalla 15 a babban ofishin hukumar zabe na Tripoli.
-
Za'a Bude Tattaunawa Kan Matsalolin Tsaro A Kasar Libya A Gobe Litinin A Birnin Alkahira Na Kasar Masar
Apr 29, 2018 12:12Jakadan majalisar dinkin duniya na musamman a kasar Libya ya gana da ministan harkokin wajen kasar Masar kan matsalolin siyasar kasar Libya.
-
Ci Gaba Da Kokarin Magance Rikicin Da Ke Ci Gaba Da Faruwa A Kasar Libiya
Apr 29, 2018 05:41Shugaban majalisar koli ta gwamnatin kasar Libiya Khalid Al-Mushri ya ba da labarin wani sabon kokari da ake yi wajen magance rikicin da ke ci gaba da faruwa a kasar Libiya.
-
Ana Ci Gaba Da Tattaunawa Don Warware Rikicin Kasar Libya A Kasar Morokko.
Apr 28, 2018 11:47Shugaban majalisar koli ta gwamnatin hadin kan kasar Libya ya bayyana cewa suna nan suna ta tattaunawa a tsakanin bangarori daban-daban na yan siyasar kasar Libya a garin Sukhairat kusa da birnin Rabad na kasar Morokko don dawo da zaman lafiya a kasar.
-
Libiya : Marshal Haftar, Ya Koma Gida
Apr 27, 2018 04:31Jagoran sojojin gabashin Libya Marshal Khalifa Haftar ya koma gida jiya Alhamis, bayan shafe kusan makwanni biyu yana jinya a birnin Paris na Faransa.
-
Wani Mai Gabatar Da Kara Na Soja A Libya Ya Tsere Daga Hannun Masu Garkuwa Da Shi
Apr 25, 2018 19:05Wani mai gabatar da kara soja a kasar Libya tare da masu tsaronsa biyu sun tsere daga hannun wadanda suka yi garkuwa da su sun tsaresu na tsawon kimani wata guda.
-
Yan Gudan Hijira A Kudancin Kasar Libya Suna Bukatar Taimakon Abinci Da Gaggawa
Apr 21, 2018 19:06Kakakin hukumar yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya ya bada sanarwan cewa iyalan yan gudun hijira kimani 370 a kudancin kasar Libya suna bukatar taimakon abinci da gaggawa.
-
Libya: An Kai Wa FIlin Saukar Jiragen Sama Na Mu'aitakah Hari
Apr 20, 2018 11:57Majiyar tsaron kasar Libya ta ce an kai harin ne da makamai a filin saukar jiragen sama na muaitakha wanda ya haddasa asara ta dukiya