-
An Yi Kokarin Kashe Babban Hafsan Hafsoshin Sojojin Kasar Libya Ba Tare Da Nasara Ba
Apr 19, 2018 06:24A jiya ne aka yi kokarin kashe babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Libya Abdurrazaaq Annaazuri amma ya tsira daga wannan yunkurin.
-
Sojojin Kasar Libya A Shirye Suke Su Farwa Mayakan Alqaeda A Arewacin Kasar
Apr 17, 2018 19:09Kakakin babban hafsan hafsoshin kasar Libya ya bayyana cewa sojojin kasar a shirye suke su kwato birnin Darne daga hannun mayakan al-qaesa wadanda suke iko da shi.
-
China Ta Bayyana Goyon Bayanta Na Shirin MDD Wajen Warware Rikicin Libiya.
Apr 16, 2018 19:01Karamin jakadan China a kasar Libiya ya bayyana goyon bayan kasarsa na shirin MDD wajen warware rikicin kasar Libiya ta hanyar tattaunawa.
-
Sama Da Bakin Haure 130 Ne Aka Ceto A Gabar Tekun Libiya
Apr 13, 2018 11:19Kakakin Dakarun tsaron ruwan Libiya ya sanar da ceto sama da bakin haure 130 a arewa maso yammacin ruwan kasar.
-
Taron Kasashen Chadi, Libiya, Nijar Da Sudan Kan Hanyoyin Karfafa Matakan Tsaro
Apr 04, 2018 11:18Kasashen Chadi, da Libiya, da Nijar, da kuma Sudan sun gudanar da wani taron yini guda a Birnin Yamai kan hanyoyin karfafa matakan tsaron iyakokin kasashen hudu.
-
Sojojin Kasar Libiya Sun Kaddamar Da Hare-Haren Fatattakar 'Yan ISIS Daga Yammacin Kasar
Apr 03, 2018 17:19Gwamnatin hadin kan kasa ta kasar Libiya ta sanar da cewa sojojin kasar sun fara kaddamar da wasu hare-hare da nufin fatattakan 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh (ISIS) daga yammacin kasar.
-
Libya: Da'esh Ta Dauki Alhakin Kai Hari A gabacin Kasar
Mar 30, 2018 19:10An kai hari ne wani wurin binciken soja da ge garin Ajdabiya agabacin kasar ta Libya
-
Wakilin Majalisar Dinkin Duniya A Libiya Ya Yi Gargadi Kan Matsalar Tattalin Arzikin Kasar
Mar 30, 2018 11:20Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Libiya ya yi gargadi kan matsalar tattalin arzikin kasar musamman ganin yadda wasu ke wuwushe arzikin kasar, rashin biyan kudaden haraji, fataucin kayayyaki da sauransu.
-
An Gabatar Wa Sarkozy Cajin Zargin Karbar Kudaden Yakin Neman Zabe Daga Gaddafi
Mar 22, 2018 05:20Ma'aikatar shari'ar kasar Faransa ta sanar da tsohon shugaban kasar Faransa Nicolas Sarkozy a hukumance fara gudanar da bincikensa dangane da zargin da ake masa na karbar miliyoyin Euro daga wajen tsohon shugaban kasar Libiya Mu'ammar Gaddafi don yakin neman zabensa a shekara ta 2007.
-
Martanin MDD Kan Sace Alkarin Kotun Soja A Libiya
Mar 21, 2018 06:30MDD ta bukaci a dauki matakin da ya dace na kare lafiyar alkalin kotun soja da aka yi awan gaba da shi a kasar Libiya.