Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Nijeriya Da China Sun Cimma Yarjejeniyar Musayen Kudi Da Suka Kai Dala Biliyan 2.36

    Nijeriya Da China Sun Cimma Yarjejeniyar Musayen Kudi Da Suka Kai Dala Biliyan 2.36

    May 03, 2018 12:55

    Babban bankin Nijeriya (CBN) ya kulla wata yarjejeniya ta musayar kudi da babban bankin kasar China na kudaden da suka kai Dala biliyan 2.36 da nufin karfafa harkar kasuwanci a tsakanin kasashen biyu.

  • Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Sanar Da Fara Shirin Daukar Sabbin 'Yan Sanda 6000

    Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Sanar Da Fara Shirin Daukar Sabbin 'Yan Sanda 6000

    May 03, 2018 12:54

    A kokarin da ake yi na maganin matsalar tsaro da ake fuskanta a Nijeriya, rundunar 'yan sandan kasar ta sanar da cewa a ranar Litinin mai zuwa (7 ga watan Mayu) za ta fara aiwatar da shirin daukar sabbin 'yan sanda su 6000 kamar yadda shugaban kasar Muhammadu Buhari ya ba da umurni.

  • Shirin Gwamnatin Kaduna A Tarayyar Najeriya Na gabatar Da Sheikh Zakzaky A Gaban Kotu.

    Shirin Gwamnatin Kaduna A Tarayyar Najeriya Na gabatar Da Sheikh Zakzaky A Gaban Kotu.

    May 03, 2018 01:56

    Shirin Gwamnatin Kaduna a Tarayyar Najeriya Na gabatar Da Sheikh Zakzaky A Gaban Kotu.

  • Najeriya : Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Hare-haren Mubi Ya Kai 86

    Najeriya : Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Hare-haren Mubi Ya Kai 86

    May 03, 2018 00:52

    Rahotanni dake cin karo da juna a Najeriya na cewa, adadin mutanen da suka rasa rayukansu a jerin hare haren Mubi ya kai 86.

  • Jami'an Kwana-Kwana Sun Tabbatar Da Samun Gobara A Ginin Babban Bankin Najeriya

    Jami'an Kwana-Kwana Sun Tabbatar Da Samun Gobara A Ginin Babban Bankin Najeriya

    May 02, 2018 01:57

    An tabbatar da faruwar gobara a cikin babban bankin tarayyar Nigeria a jiya Talata tare da kokarin da majiyar bankin ta yi na nuna cewa hayaki ne kawai a dakunan injin bada wutan lantarki na bankin.

  • Yawan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Tashin Bon Na Mubi Ya Kai 60

    Yawan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Tashin Bon Na Mubi Ya Kai 60

    May 02, 2018 01:56

    Yawan mutanen da suka rasa rayukansu a harin kunan bakin waken wanda aka kaiwa wani masallaci a birnin Mubi na jihar Adamawa a arewa maso gabacin tarayyar Nigeria ya karu zuwa fiye da mutane 60.

  • Najeriya: Fiye Da Mutane 20 Sun Rasa Rayukansu A Wani Harin Bam A Jahar Adamwa

    Najeriya: Fiye Da Mutane 20 Sun Rasa Rayukansu A Wani Harin Bam A Jahar Adamwa

    May 01, 2018 14:21

    Kamfanin dillancin labarun Reuters ya ambato majiyar 'yan sanda a Jahar ta Adamwa suna cewa an kai harin ne dazu a kusa da wani masallaci a garin Mubi.

  • Buhari Ya Gana Da Trump Da Kuma Tattaunawa Kan Batutuwa Daban-Daban Ciki Har Da Batun Ta'addanci

    Buhari Ya Gana Da Trump Da Kuma Tattaunawa Kan Batutuwa Daban-Daban Ciki Har Da Batun Ta'addanci

    May 01, 2018 00:56

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya gana da kuma tattaunawa da shugaban Amurka Donald Trump kan batutuwa daban-daban musamman kan batun fada da ta'addanci inda shugaban Amurka ya yaba wa shugaba Buharin kan nasarorin da gwamnatinsa take samu a fada da ta'addancin da take yi.

  • Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Kaddamar Da Wani Shiri Kula Da Cututtuka Wanda Zai Lashe Dalar Amurka Miliyon 90

    Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Kaddamar Da Wani Shiri Kula Da Cututtuka Wanda Zai Lashe Dalar Amurka Miliyon 90

    Apr 30, 2018 08:27

    Gwamnatin tarayyar Nigeria ta kaddamar da wani shiri na kula da yaduwar cutattuka a kasar wanda zai lakume dalar Amurka miyoyin 90

  • Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Kaddamar Da Wani Shiri Kula Da Cututtuka Wanda Zai Lashe Dalar Amurka Miliyon 90

    Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Kaddamar Da Wani Shiri Kula Da Cututtuka Wanda Zai Lashe Dalar Amurka Miliyon 90

    Apr 30, 2018 07:47

    Gwamnatin tarayyar Nigeria ta kaddamar da wani shiri na kula da yaduwar cutattuka a kasar wanda zai lakume dalar Amurka miyoyin 90

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS