-
Sojojin Nigeria Sun Hana Wani Harin Da Boko Haram Ta So Kaiwa Cikin Birnin Maiduguri
Apr 28, 2018 05:07Sojojin Najeria sun bada labarin tare wani harin da mayakan boko haram suka kai birnin Maiduguri da nufin shiga garin.
-
Harin Boko Haram Ya Hallaka Mutane 4 A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Apr 28, 2018 01:56Hukumar 'yansandar jahar Borno ta sanar da mutuwar mutum 4 a wani hari da mayakan boko haram suka kai birnin Maiduguri.
-
NEMA: Mutane 9 Sun Mutu, 'Yan Sanda 2 Sun Sami Raunuka Yayin Harin B/Haram A Maiduguri
Apr 27, 2018 11:38Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya (NEMA), ta sanar da cewa mutane 9 sun rasa rayukansu kana wasu 'yan sanda guda 2 kuma sun sami raunuka sakamakon wani hari da 'yan kungiyar Boko Haram suka kai birnin Maiduguri, babban birnin jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya wanda sojojin suka ce sun dakile shi.
-
Shugaba Buhari Ya Tsira Daga Tsigewa Kan Kashe Dalar Amurka Miliyon 496 Ba Tare Da Izinin Majalisa Ba
Apr 27, 2018 07:39Shugaba Muhammadu Buhari na Nigeria ya tsallaka barzanar tsige shi kan fidda kudade dalar Amurka milliyon 496 ba tare da amincewar majalisar dokokin kasar ba.
-
Najeriya : Sojoji Sun Murkushe Harin Boko Haram A Maiduguri
Apr 27, 2018 01:16Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun murkushe wani hari da mayakan Boko Haram suka yi yunkurin kaiwa birnin Maiduguri na jihar Borno a arewa maso gabashin kasar a jiya Alhamis.
-
Najeriya: An Kashe Karin Mutane 11 A Jahar Benue
Apr 26, 2018 14:35Gwamnatin jihar Benue ta ce akalla mutane 11 sun rasa rayukansu a garin Makurdi da ke jihar, bayan wani hari da ‘yan bindiga suka kai a baya bayan nan.
-
Sojojin Najeriya Sun Kama Mutane Biyar A Jihar Nasarawa Dangane Da Matsalolin Tsaro A Jihar
Apr 26, 2018 07:24Sojoji a Najeria sun bada sanarwan kama mutane 5 wadanda ake tuhuma da hannu cikin rikicin kabilanci da ke faruwa a jihar Nasarrawa.
-
Najeriya: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci Shugaba Buhari Domin Ya Bayyana A Gabanta
Apr 26, 2018 02:08Majalisar wakilan Najeriya ta aike da sakon gayyata ga shugaba Buhari domin ya bayyana a gabanta, da nufin tattaunawa tare da shi kan matsalolin tsaro da suka ki ci suka ki cinyewa a wasu yankuna na kasar musamman a jahar Benue.
-
Majalisar Dattawan Nijeriya Ta Kafa Kwamitin Binciken Sace Sanda Ikon Majalisar Da Aka Yi
Apr 25, 2018 00:57Majalisar dattawan Nijeriya ta sanar da kafa wani kwamiti da zai binciko hakikanin abin da ya faru biyo bayan sace sandan ikon majalisar da wasu 'yan daba suka yi a kwanakin baya lamarin da ya janyo kace-nace a majalisar da kuma tsakanin 'yan Nijeriyan.
-
Kimanin Mutane 21 Ne Suka Mutu Sanadiyar Harin Boko Haram A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Apr 24, 2018 02:14Mayakan sa kai dake da alaka da sojojin Najeriya sun sanar da mutuwar mutane 21 sanadiyar harin ta'addanci a jihar Borno dake shiyar arewa maso gabashin Najeriya