-
MDD Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Boko Haram A Jihar Borno
Aug 17, 2017 01:08Majalisar Dinkin Duniya ta yi Allah wadai da harin ta'addancin da kungiyar Boko Haram ta kai garin Konduga dake jihar Bornon Nijeriya da yayi sanadiyyar mutuwar sama da mutane 20 da kuma raunana wasu da dama.
-
An Bukaci Karfafa Matakan Tsaro A Sansanonin 'Yan Gudun Hijra A Najeriya
Aug 16, 2017 14:49Shugaban hukumar dake kula da 'yan gudun hijra a Najeriya ya bukaci a karfafa matakan tsaro a sansanonin 'yan gudun hijra.
-
M.D.Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Harin Kunan Bakin Waken Da Aka Kai Jihar Bornon Nigeriya
Aug 16, 2017 07:17Majalisar Dinkin Duniya ta yi Allah wadai da hare-haren kunan bakin waken da aka kai garin Mandarari da ke jihar Borno a shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya a jiya Talata.
-
Kasar Iran Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Jihar Bornon Nigeriya
Aug 16, 2017 07:17Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai garin Mandarari da ke jihar Bornon a shiyar arewa maso gabashin Nigeriya.
-
Gwamnatin Najeriya Na Bayar Da Horon Wayar Da Kai Ga 'Yan Boko Haram
Aug 15, 2017 13:12Gwamnatin na ci gaba da aiwatar da shirin da ta fara na bayar da horo ga 'yan kungiyar Boko Haram da ake tsare da su a gidajen kaso kan koyarwar muslunci dangane da zaman lafiya.
-
Ganawar Buhari Da Tawagar Yada Labaransa A Landan
Aug 13, 2017 01:26Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya, wanda ya shafe sama da watanni uku yana jinya a birnin Landan ya gana da wata tawagar yada labaransa karkashin jagoranci ministan yada labarai da al’adu na kasar Lai Mohamed.
-
Hukumar Yaki Da Safarar Mutane: Yan Nigeria 520 Ne Za'a Dawo Da Su Gida Daga Libya A Wannan Wantan
Aug 12, 2017 13:13Hukumar yaki da fataucin mutane ta Nigeria NAPTIP ta bayyana cewa yan Nigeria 540 ne za'a dawo dasu gida Nigeria a cikin wannan wata ta Augusta da muke ciki daga kasar Libya.
-
Najeriya Ta Tura Sojoji Zuwa Kasar Liberiya
Aug 11, 2017 06:40Majiyar Sojan Najeriya ta ce; Kasar ta tura sojoji 230 zuwa Liberiya a karkashin dakarun tabbatar zaman lafiya na kasa da kasa
-
EFCC: Dukiyar Satar Da Aka Gano A Wajen "Diezani" So Man Tabi Ne Kawai
Aug 11, 2017 01:16Mukaddashin shugaban Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Nijeriya (EFCC), Ibrahim Magu, ya bayyana cewa dukiyar sata da yanzu aka gano daga wajen tsohuwar ministar man fetur ta Nijeriya, Diezani Alison-Madueke, a matsayin wani abin da bai taka kara ya karya ba idan aka kwatanta da abin da ake zargin ta sata.
-
Kungiyar IYC Ta Bawa Kamfanonn Mai Kwanaki 90 Na Maida Headquatocinsu Yankin Niger Delta
Aug 10, 2017 01:55Shugaban kungiyar Matsan Kabilar Ijawo IYC a yankin Niger-Delta a Nigeria ya bada kamfanonin man fetur na kasashen waje masu hakar man fetur a yankin Niger Delta su maida cibiyoyin kamfanonin su zuwa yankin a cikin kwanaki 90.