-
Shirin Kungiyar Agaji na fitar da fararen hula daga birnin Aleppo
Dec 18, 2016 18:20Kakakin Kwamitin kasa da kasa na kungiyar kai Agajin gaggawa ya bayyana fatansa na gaggauta ci gaba da aiyukan fitar da fararen hula gami da wadanda suka ji rauni daga gabashin birnin Aleppo