-
Kakkabo Jirgin Israi'la F-16 : Iran Ta Musunta Yin Kutse
Feb 11, 2018 01:06Ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriya Musulinci ta Iran ta yi fatali da zarge-zarge marar digi da mahukuntan yahudawa mamaya na Isra'ila sukayi na cewa ta yi kutse a sararin samaniyar Isra'ila.
-
Dakarun Siriya Sun Harbo Jirgin Yakin Isra'ila
Feb 10, 2018 07:48Dakarun tsaron sararin samaniyar kasar Siriya sun kakkabo jirgin yakin haramtacciyar kasar Isra'ila samfarin F-16 a wannan Asabar.
-
Ma'aikatar Tsaron Isra'ila Ta Kira Taron Gaggawa.
Feb 10, 2018 07:48Ministan Tsaron Isra'ila ya kira taron gaggawa tare da halartar Gadi Eizenkot babban hafsan sojojin Isra'ila da wasu manyan janar janar domin tattauna yanayin da suke ciki da siriya.
-
Faransa: Babu Wani Dalili Da Ke Nuna Gwamnatin Siriya Ta Yi Amfani Da Makamai Masu Guba
Feb 10, 2018 02:15Ministar tsaron kasar Faransa, Florence Parly, ta bayyana cewar har ya zuwa yanzu babu wani kwakkwaran dalili da ke tabbatar da cewa gwamnatin kasar Siriya ta yi amfani da makamai masu guba a kan 'yan tawayen kasar.
-
Kurdawa Na Tsare Da 'Yan Ta'addan Birtaniya Biyu A Siriya
Feb 09, 2018 12:18Myakan Kurdawa a Siriya sun ce suna tsare da wasu 'yan ta'addan kungiyar (IS) 'yan asalin kasar Birtaniya biyu, wadanda sanannu ne wajen azabtarwa da kuma hille kai.
-
Kwamitin Tsaron MDD Ya Tattauna Matsalolin Da Suke Ci Gaba Da Addabar Kasar Siriya
Feb 09, 2018 03:07Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya kawo karshen zamansa kan matsalolin da suke ci gaba da addabar kasar Siriya ba tare da daukan wani mataki ba a jiya Alhamis.
-
Faransa Ta Bayyana Damuwarta Kan Halin Da Al'ummar Siriya Ke Ciki.
Feb 08, 2018 14:25Wakilin Kasar Faransa a MDD ya bayyana damuwarsa kan halin da fararen hula ke ciki a kasar Siriya
-
Iran / Rasha : Al'ummar Siriya Ne SuKe Da Hakkin Zabar Makomarsu
Feb 07, 2018 01:50Shuwagabannin kasashen Iran da Rasha sun jaddada cewa al'umma kasar Siriya ne suke da hakkin zabar makomarsu
-
Labanon : Kurdawa Sun Yi Zanga-zanga Kan Farmakin Turkiyya
Feb 05, 2018 13:14A Labanon, daruruwan Kurdawa ne suka gudanar da wata zanga-zanga yau Litini gaban ofishin jakadancin Amurka dake Beirut, domin yin allawadai da farmakin da Turkiyya ke ci gaba da kaiwa a yankin Afrin na Siriya.
-
Hukumomin Leken Asirin Kasashen Iran, Iraki, Siriya Da Rasha Sun Gudanar Da zaman Taro
Feb 05, 2018 03:04Jami'an hukumomin leken asirin kasashen Iran, Iraki, Siriya da Rasha sun gudanar da zaman taro a tsakaninsu a birnin Bagadaza fadar mulkin kasar Iraki a jiya Lahadi.