-
An Sake Kashe Sojojin Mali Hudu
Jan 28, 2018 18:10Majiyoyi daga Mali na cewa an sake kashe wasu sojojin kasar hudu a arewa maso gabashin kasar a iyaka da Jamhuriya Nijar.
-
Kungiyoyin Ta'addancin Takfiriyya Da Hidimar Da Suke Yi Wa H.K. Isra'ila
Jan 27, 2018 05:54Cikin 'yan kwanakin nan dai kafafen watsa labarai daban-daban suna ci gaba da karin bayani dangane da sabuwar alaka da aiki tare da ke tsakanin haramtacciyar kasar Isra'ila da kungiyoyin ta'addancin 'yan takfiriyya a kasar Siriya bayan da 'Isra'ila' ta kafa wata sabuwar kungiyar ta'addanci a yankin tuddan Golan na kasar Siriya da take mamaye da shi.
-
Jami'an Tsaron Iran Sun Dakile Wani Makircin Harin Ta'addancin Saudiyya A Kasar
Jan 25, 2018 17:41Jami'an tsaron kasar Iran sun sanar da kama wasu tarin ababe masu fashewa da kuma wasu bama-bamai masu karfin gaske da wasu 'yan ta'adda da suke samun goyon bayan Saudiyya suke son amfani da su a wajen tarurrukan jama'a a cikin kasar Iran.
-
Wata Kotun Iraki Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yar Jamus
Jan 21, 2018 10:51Wata kotu a birnin Bagadaza na Iraki ta yankewa wata 'yar asalin kasar Jamus hukuncin kisa, saboda alaka da kungiyar 'yan ta'adda ta IS.
-
Sayyid Hasan Nasrullahi Ya Bukaci Kasashen Musulmi Da Su Nisanci Kulla Alaka Da H.K.Isra'ila
Jan 19, 2018 19:01Babban sakataren kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi da ke kasar Lebanon ya bukaci kasashen musulmi da su nisanci kulla alakar jakadanci da Haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Kotu A Nijeriya Ta Tabbatar Da Kungiyar IPOB A Matsayin Kungiyar Ta'addanci
Jan 19, 2018 05:52Babbar kotun Tarayya a Abuja, babban birnin Tarayyar Nijeriya ta yi watsi da karar da kungiyar nan ta tsageran Inyamurai masu son kafa kasar Biafra ta IPOB ta shigar inda ta tabbatar da ita a matsayin kungiyar 'yan ta'adda.
-
An Kama Yan Ta'adda Da Dama A Kasar Mali
Jan 12, 2018 06:31Majiyar sojojin kasra Faransa wadanda suke aikin tabbatar da zaman lafiya a arewacin kasar Mali ta bada labarin kama gungun yan ta'adda dauke da makamai a yankin arewa maso gabacin kasar.
-
Gwamnatin Masar Ta Amince Da Majalisar Koli Ta Fada Da Ta'addanci A Kasar
Jan 04, 2018 05:48Gwamnatin kasar Masar ta sanar da amincewarta da batun kafa majalisar koli ta fada da ta'addanci a kasar don a ci gaba da shirin gwamnatin na fada da kungiyoyin 'yan ta'adda da suke ci gaba da barazana ga tsaro da zaman lafiyar kasar.
-
Sojojin Masar Sun Kashe Kwamandojin Mayakan Yan Ta'adda 3 A Yankin Jiza
Dec 30, 2017 19:05Ma'aikatar cikin gida na kasar Masar ta bada sanarwan cewa sojojin kasar sun sami nasarar kashe shuwagabannin kungiyoyin yan ta'adda a yankin Jiza na arewacin kasar sun kuma kama wasu 10.
-
An Rataye Wasu 'Yan Ta'adda Su 15 A Kasar Masar Saboda Ayyukan Ta'addanci A Sinai
Dec 27, 2017 05:49Mahukutan kasar Masar sun sanar da cewa an zartar da hukuncin kisa ta hanyar ratayewa kan wasu mutane 15 saboda samunsu da hannu cikin ayyukan ta'addanci musamman a yankin Sina'i na kasar.