-
Kungiyar Tarayyar Turai Za Ta Fitar Da Sabbin Dokoki Kan Mallakar Makami
Dec 21, 2016 16:37Kungiyar tarayyar turai ta sanar da cewa, za ta fitar da sabbin dokoki mafi tsauri dangane da mallakar makami a cikin kasashe mambobin kungiyar.
-
Tarayyar Turai Ta Yi Tayin Bada Kudade Ga Jumhuriyar Niger Dangane Da Matsalar Kwararar Bakin Haure
Dec 17, 2016 17:16Tarayyar Turai ba yi tayin bada wasu kokade ga gwamnatin Jumhuriyar Niger don ta shiga cikin shirin kasashen na yaki da kwarara bakin haure zuwa kasashensu.
-
Firayi Ministan Italiya Yayi Murabus Bayan Shan Kaye A Zaben Raba Gardama
Dec 05, 2016 05:44Firayi ministan kasar Italiya Matteo Renzi ya yi murabus daga mukaminsa bayan mummunar kayen da ya sha a zaben raba gardamar da aka gudanar a kasar dangane da sauye-sauye da ake son yi a kundin tsarin mulkin kasar.
-
Martanin kungiyar Tarayyar Turai kan sanya Bam a kasar Somaliya
Nov 27, 2016 19:15Kungiyar Tarayyar Turai ta yi alawadai kan harin Bam a kasar Somaliya
-
Hukumar Bada Agaji Ta Tarayyar Turai Ta Bukaci A Zuba Jari A Kasar Malawa
Nov 27, 2016 10:51Shugaban hukumar bada agaji da kuma kula da musibu na tarayyar Turai ta bukaci kasashen kungiyar su zaba jari a kasar Malawa.
-
Gambiya Ta Ce Kungiyar EU Ba Za Ta Sanya Ido A Zaben Watan Disamba Na Kasar Ba
Nov 19, 2016 11:19Gwamnatin kasar Gambiya ta dauki matakin hana kungiyar Tarayyar Turai (EU) sanya ido cikin zaben shugaban kasar da za a gudanar a ranar 1 ga watan Disamba mai kamawa.
-
Tarayyar Turai Ta Dorawa Ministocin Gwamnatin Kasar Siria 17 Takunkumin Shiga Nahiyar
Nov 14, 2016 16:12A yau litinin ne kungiyar tarayyar turai ta bada sanarwan dorawa ministocin gwamnatin kasar Siria 17 takunkumai wadanda suka hada da hana su shiga Turai da kuma kwace dukkan dukokiyoyin da suke da su a kasashen.
-
Kungiyar Tarayyar Turai Ta Ja Kunnen Turkiyya Kan Da Dawo Da Hukuncin Kisa A Kasar
Oct 31, 2016 05:26Majalisar kungiyar Tarayyar Turai ta ja kunnen gwamnatin kasar Turkiyya dangane da shirinta na sake dawo da hukuncin kisa a kasar, wanda a cewarta hakan zai iya cutar da kokarin Turkiyyan na shiga Tarayyar Turan.
-
Bukatar Majalisar Kungiyar Tarayyar Turai na gudanar da bincike kan Ta'addancin IS a kotun ICC
Oct 27, 2016 18:04Majalisar Kungiyar Tarayyar Turai ta bukaci kasashe Turai da su daukin matakin da Kotun hukunta manyan Laifuka ta ICC za ta tuhumin kungiyar IS kan kisan kiyashin da ta yi a kasashen Iraki,Siriya da kuma Libiya
-
Saudiyya Ta Amince Da Kisan Kiyashin Da Ta Yi A San'a Domin Tsoron Gurfana A Kotun Duniya
Oct 13, 2016 05:38Masarautar iyalan gidan Saud ta amince a hukumance da kisan kiyashin da ta yi a kan daruruwan fararen hula abirnin san'a a na kasar Yemena ranar Asabar da ta gabata.