Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tarayyar turai

  • Kungiyar Tarayyar Turai Za Ta Fitar Da Sabbin Dokoki Kan Mallakar Makami

    Kungiyar Tarayyar Turai Za Ta Fitar Da Sabbin Dokoki Kan Mallakar Makami

    Dec 21, 2016 16:37

    Kungiyar tarayyar turai ta sanar da cewa, za ta fitar da sabbin dokoki mafi tsauri dangane da mallakar makami a cikin kasashe mambobin kungiyar.

  • Tarayyar Turai Ta Yi Tayin Bada Kudade Ga Jumhuriyar Niger Dangane Da Matsalar Kwararar Bakin Haure

    Tarayyar Turai Ta Yi Tayin Bada Kudade Ga Jumhuriyar Niger Dangane Da Matsalar Kwararar Bakin Haure

    Dec 17, 2016 17:16

    Tarayyar Turai ba yi tayin bada wasu kokade ga gwamnatin Jumhuriyar Niger don ta shiga cikin shirin kasashen na yaki da kwarara bakin haure zuwa kasashensu.

  • Firayi Ministan Italiya Yayi Murabus Bayan Shan Kaye A Zaben Raba Gardama

    Firayi Ministan Italiya Yayi Murabus Bayan Shan Kaye A Zaben Raba Gardama

    Dec 05, 2016 05:44

    Firayi ministan kasar Italiya Matteo Renzi ya yi murabus daga mukaminsa bayan mummunar kayen da ya sha a zaben raba gardamar da aka gudanar a kasar dangane da sauye-sauye da ake son yi a kundin tsarin mulkin kasar.

  • Martanin kungiyar Tarayyar Turai kan sanya Bam a kasar Somaliya

    Martanin kungiyar Tarayyar Turai kan sanya Bam a kasar Somaliya

    Nov 27, 2016 19:15

    Kungiyar Tarayyar Turai ta yi alawadai kan harin Bam a kasar Somaliya

  • Hukumar Bada Agaji Ta Tarayyar Turai Ta Bukaci A Zuba Jari A Kasar Malawa

    Hukumar Bada Agaji Ta Tarayyar Turai Ta Bukaci A Zuba Jari A Kasar Malawa

    Nov 27, 2016 10:51

    Shugaban hukumar bada agaji da kuma kula da musibu na tarayyar Turai ta bukaci kasashen kungiyar su zaba jari a kasar Malawa.

  • Gambiya Ta Ce Kungiyar EU Ba Za Ta Sanya Ido A Zaben Watan Disamba Na Kasar Ba

    Gambiya Ta Ce Kungiyar EU Ba Za Ta Sanya Ido A Zaben Watan Disamba Na Kasar Ba

    Nov 19, 2016 11:19

    Gwamnatin kasar Gambiya ta dauki matakin hana kungiyar Tarayyar Turai (EU) sanya ido cikin zaben shugaban kasar da za a gudanar a ranar 1 ga watan Disamba mai kamawa.

  • Tarayyar Turai Ta Dorawa Ministocin Gwamnatin Kasar Siria 17 Takunkumin Shiga Nahiyar

    Tarayyar Turai Ta Dorawa Ministocin Gwamnatin Kasar Siria 17 Takunkumin Shiga Nahiyar

    Nov 14, 2016 16:12

    A yau litinin ne kungiyar tarayyar turai ta bada sanarwan dorawa ministocin gwamnatin kasar Siria 17 takunkumai wadanda suka hada da hana su shiga Turai da kuma kwace dukkan dukokiyoyin da suke da su a kasashen.

  • Kungiyar Tarayyar Turai Ta Ja Kunnen Turkiyya Kan Da Dawo Da Hukuncin Kisa A Kasar

    Kungiyar Tarayyar Turai Ta Ja Kunnen Turkiyya Kan Da Dawo Da Hukuncin Kisa A Kasar

    Oct 31, 2016 05:26

    Majalisar kungiyar Tarayyar Turai ta ja kunnen gwamnatin kasar Turkiyya dangane da shirinta na sake dawo da hukuncin kisa a kasar, wanda a cewarta hakan zai iya cutar da kokarin Turkiyyan na shiga Tarayyar Turan.

  • Bukatar Majalisar Kungiyar Tarayyar Turai na gudanar da bincike kan Ta'addancin IS a kotun ICC

    Bukatar Majalisar Kungiyar Tarayyar Turai na gudanar da bincike kan Ta'addancin IS a kotun ICC

    Oct 27, 2016 18:04

    Majalisar Kungiyar Tarayyar Turai ta bukaci kasashe Turai da su daukin matakin da Kotun hukunta manyan Laifuka ta ICC za ta tuhumin kungiyar IS kan kisan kiyashin da ta yi a kasashen Iraki,Siriya da kuma Libiya

  • Saudiyya Ta Amince Da Kisan Kiyashin Da Ta Yi A San'a Domin Tsoron Gurfana A Kotun Duniya

    Saudiyya Ta Amince Da Kisan Kiyashin Da Ta Yi A San'a Domin Tsoron Gurfana A Kotun Duniya

    Oct 13, 2016 05:38

    Masarautar iyalan gidan Saud ta amince a hukumance da kisan kiyashin da ta yi a kan daruruwan fararen hula abirnin san'a a na kasar Yemena ranar Asabar da ta gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS