-
Jam'iyyar Da Take Mulki A Kasar Togo Ta Lashe Zaben 'Yan Majalisar Dokoki
Dec 24, 2018 19:02Sakamakon farko na zaben 'yan majalisar dokoki da aka gudanar a kasar Togo ya nuna cewa jam'iyyar da take mulki ta sami kujeru 59 daga cikin jumillar kujeru 91 da ake da su a Majalisa
-
Bahram Qassemi:Zaben Afganistan Ya Nuna Gagarimin Sauyi A Bangaren Tsaro
Oct 25, 2018 06:52Kakakin ma'aikatar harakokin wajen Iran ya taya al'ummar kasar Afganistan murnar zaben 'yan majalisa a kasar, sannan ya ce wannan babban sauyi ne aka samu a bangaren tsaro da kuma ci gaban kasar.
-
Iran Ta Taya Al'ummar Afganistan Murnar Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar
Oct 24, 2018 19:01Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya taya gwamnatin Afganistan da al'ummar kasar murnar samun nasarar gudanar da zaben 'yan Majalisun Dokoki a kasar.
-
Yahudawan Sahyuniya Sun Fara Rusa Wasu kauyukan Falastinawa A Gabashin Quds
Jul 04, 2018 21:19Jami'an Tsaron Haramtacciyar Kasar Isra'ila sun fara rusa wasu kauyukan Falastinawa a yankunan da ke gabashin birnin Quds.
-
Qassemi: Zaben Kasar Labanon, Babbar Nasara Ce Mai Muhimmanci Ga Al'ummar Kasar
May 08, 2018 11:11Kakakin Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Bahram Qassemi, ya taya al'ummar kasar Labanon murnar nasarar gudanar da zaben 'yan majalisar kasar da aka yi yana mai bayyana hakan a matsayin wata nasara mai muhimmanci ga al'ummar kasar.
-
Hizbullah Da Kawayenta Sun Lashe Kujeru 67 Daga Cikin Kujeru 128 Na Majalisar Lebanon
May 08, 2018 07:50Kungiyar Hizbullah tare da abokan kawancenta sun lashe zaben majalisar dokokin kasar Lebanon da kujeru 67 daga cikin kujeru 128 na majalisar.
-
Sayyid Hassan Nasarallah: Zaben 'Yan Majalisa Babbar Nasara Ce Ga Kasa
May 07, 2018 18:58Babban magatakardar Kungiyar Hizbullah ta Lebanon ya bayyana haka ne dazu da ya gabatar da jawabi bayan fara fitowar sakamakon zaben 'yan majalisar dokokin kasar.
-
Hizbullah Da Kawayenta Sun Sami Gagarumar Nasara A Zaben Labanon
May 07, 2018 11:10Rahotanni daga kasar Labanon na nuni da cewa kungiyoyin Hibzullah da Amal da kawayensu sun sami gagarumar nasara a zaben 'yan majalisar kasar da aka gudanar a jiya Lahadi.
-
An bayyana Ranar Zaben Majalisar Dokoki A Kasar Gabon
Feb 22, 2018 11:54Gwamnatin kasar Gabon ta bayyana ranar da za'a gudanar da zaben majalisar dokokin kasar.
-
Madugun 'Yan Adawan Angola Ya Nuna Rashin Amincewa Sakamakon Zaben Kasar
Aug 27, 2017 04:57Magudun babbar jam'iyyar adawar kasar Angola (UNITA) ya bukaci hukumar zaben kasar da ta yi bayanin yadda aka yi ta sanar da cewa jam'iyyar MPLA mai mulki ne ta lashe zaben 'yan majalisar kasar da aka gudanar.