-
Al'ummar Birtaniya Suna Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Trump
Jul 13, 2018 18:23Al'ummar kasar Birtaniya na ci gaba da gudanar da zanga-zangar nuna kin jinin Donald Trump da ke gudanar da ziyara a kasar.
-
Moroko: An Ci Gaba Da Zanga-zangar Mutane Nuna Goyon Bayan Mutanen Karkara
Jul 09, 2018 11:59Dubban mutanen birnin Casablanca sun fito kan tituna suna Zanga-zangar yin kira da a saki jagororin yunkurin mutanen karkara da ake tsare da su.
-
Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Arewacin Marocco
Jul 09, 2018 06:46Dubun dubatan mazauna garin Daru-Baida'a ne suka gudanar da zanga-zangar neman a sako jagororin 'yan adawa na yankin.
-
An Gudanar Da Ranar Qudus Ta Duniya A Kasar Amurka
Jun 09, 2018 06:32Al'ummar Amurka sun gudanar da zanga-zangar ranar Qudus ta duniya a birnin NewYork na kasar suna Allah wadai da zaluncin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila kan al'ummar Palasdinu.
-
An Gudanar Da Zanga Zangar Yin Allah Wadai Da Canza Kundin Tsarin Mulkin A Kasar Komoro
Jun 03, 2018 12:07Jam'iyyun Adawa a kasar Komorro sun gudanar da zanga zangar yin Allah wadai da shirin gwamnatin kasar na gudanar da zaben raba gardama don gabatar da sauye sauye a cikin kundin tsarin mulkin kasar.
-
Al'ummar Kasar Maurtaniya Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Goyon Bayan Palasdinawa
Jun 02, 2018 18:22Kungiyoyin farar hula a Nouakchott babban birnin kasar Maurtaniya sun gudanar da zanga -zangar goyon bayan masallacin Qudus da kuma al'ummar Palastinu.
-
Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Gama Gari Na Kin Jinin Gwamnati A Faransa
May 22, 2018 11:05Bayan tsunduma cikin yajin aiki, ma'aikatan kasar Faransa suna gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnati a gariruwa sama da 140 na kasar a wannan Talata.
-
Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Gama Gari Na Kin Jinin Gwamnati A Faransa
May 22, 2018 10:59Bayan tsunduma cikin yajin aiki, ma'aikatan kasar Faransa suna gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnati a garuruwa sama da 140 na kasar a wannan Talata.
-
Zanga-zangar Nuna Goyon Bayan Palasdinawa A Sudan
May 17, 2018 18:55Daliban jami'oin kasar Sudan sun gudanar da Zanga-zangar ne a bakin ginin ofishin Majalisar Dinkin Duniya a birnin Khartum a yau alhamis.
-
Hamas: Za A Ci Gaba Da Zanga-Zanga Akan Hakkin Komawar Palasdinawa Zuwa Gidajensu Na Gado
May 11, 2018 12:14Shugaban Kungiyar gwagwarmayar musulunci ta Hamas a yankin Gaza Yahya Sinwar ne ya bayyana cewa Za a ci gaba da zanga-zangar har zuwa lokacin da za a kai ga cimma manufa.