-
Zarif: Zaman Kwamitin Tsaron MDD Kan Kasar Iran, Wani Sabon Kuskure Ne Ga Gwamnatin Amurka
Jan 06, 2018 06:30Ministan harakokin wajen jamhuriyar musulinci ta Iran ya bayyana cewa Zaman kwamitin tsaron MDD kan kasar Iran wani sabon kuskure ne na gwamnatin Trump.
-
Zarif:Iran Za Ta Kai Karar Amurka A Gaban MDD
Dec 17, 2017 06:37Ministan harakokin wajen Iran ya tabbatar da cewa Jamhuriyar musulinci ta Iran za ta shigar da karar Amurka a gaban Majalisar dinkin Duniya kan da'awar da wakiliyar Amurka a MDD ta yi na cewa Iran din na bawa kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen makamai.
-
Jawad Zarif: Iran Ta Samu Nasarar Shawo Kan Matsalolin Da Girgizar Kasa Ta Janyo A Kasar
Nov 14, 2017 06:19Ministan harkokin wajen kasar Iran ya mika godiyarsa ga dukkanin kasashe da bangarorin da suka nuna damuwarsu tare da jajanta wa Iran kan matsalar girgizar kasa da ta faru a yankunan da suke yammacin kasar.
-
Tafiye Tafiyen Jami'an Amurka A Saudiyya Hatsari Ne_ Zarif
Nov 06, 2017 18:56Ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Jawad Zarif , ya bayyana ziyarar aiki wanda shugawabannin gwamnatin Amurka suke yi zuwa Saudiyya duk masu hatsari ne ga yankin.
-
Zarif Ga Tillerson: Masu Yakar kungiyar Da'esh Ba Sa Bukatar Izinin Wani
Oct 24, 2017 17:49Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar dakarun da suke fada da kungiyar ta'addancin nan ta Daesh (ISIS) ba sa bukatar izinin wani wajen kare kasarsu.
-
Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Isa Kasar Afrika Ta Kudu Domin Gudanar Da Ziyarar Aiki
Oct 22, 2017 18:19Ministan harkokin wajen kasar Iran da tawagar da ke rufa masa baya sun isa kasar Afrika ta Kudu a yau Lahadi da nufin halattar zaman taron kwamitin hadin gwiwa tsakanin Iran da Afrika ta Kudu karo na goma sha uku.
-
Janar Jafari da Zarif Sun Mayar Da Martani Kan Kokarin Amurka Na Bata Sunan Dakarun IRGC
Oct 10, 2017 05:51Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musuluci na Iran (IRGC) Manjo Janar Muhammad Ali Jafari ya bayyana cewar bakin dakarun kare juyin juya halin Musuluncin na Iran da na Ma'aikatar harkokin wajen kasar sun zo daya a fagen kare manufofin juyin juya halin Musulunci yana mai kiran shugaban Amurka da ya fahimci hakan.
-
Zarif: Iran Tana Da Zabi Masu Yawa Idan An Sabawa Yerjejeniyar Nukliya Da Ta Kulla
Oct 03, 2017 06:45Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawad Zareef ya bayyana cewa JMI tana da zabi masu yawa idan kasar Amurka ta bayyana ficewarta daga yerjejeniyar Nukliya da aka kulla ta ita a shekara ta 2015.
-
Jawad Zarif: Neman Ballewar Yankin Kurdawan Kasar Iraki Barazana Ce Ga Zaman Lafiyan Yankin
Oct 01, 2017 06:33Ministan harkokin wajen kasar Iran ya jaddada cewa: Zaben neman ballewar yankin Kurdawan Iraki daga kasar babbar barazana ce ga zaman lafiya da tsaron yankin gabas ta tsakiya.
-
Zarif: Iran Za Ta Iya Watsi Da Yarjejeniyar Nukiliya Idan Amurka Ta Fice
Sep 29, 2017 11:13Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Iran za ta iya ficewa daga yarjejeniyar nukiliyan da ta cimma da manyan kasashen duniya a shekara ta 2015 matukar dai Amurka ta fice daga yarjejeniyar.