Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zarif

  • Zarif: Zaman Kwamitin Tsaron MDD Kan Kasar Iran,  Wani Sabon Kuskure Ne Ga Gwamnatin Amurka

    Zarif: Zaman Kwamitin Tsaron MDD Kan Kasar Iran, Wani Sabon Kuskure Ne Ga Gwamnatin Amurka

    Jan 06, 2018 06:30

    Ministan harakokin wajen jamhuriyar musulinci ta Iran ya bayyana cewa Zaman kwamitin tsaron MDD kan kasar Iran wani sabon kuskure ne na gwamnatin Trump.

  • Zarif:Iran Za Ta Kai Karar Amurka A Gaban MDD

    Zarif:Iran Za Ta Kai Karar Amurka A Gaban MDD

    Dec 17, 2017 06:37

    Ministan harakokin wajen Iran ya tabbatar da cewa Jamhuriyar musulinci ta Iran za ta shigar da karar Amurka a gaban Majalisar dinkin Duniya kan da'awar da wakiliyar Amurka a MDD ta yi na cewa Iran din na bawa kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen makamai.

  • Jawad Zarif: Iran Ta Samu Nasarar Shawo Kan Matsalolin Da Girgizar Kasa Ta Janyo A Kasar

    Jawad Zarif: Iran Ta Samu Nasarar Shawo Kan Matsalolin Da Girgizar Kasa Ta Janyo A Kasar

    Nov 14, 2017 06:19

    Ministan harkokin wajen kasar Iran ya mika godiyarsa ga dukkanin kasashe da bangarorin da suka nuna damuwarsu tare da jajanta wa Iran kan matsalar girgizar kasa da ta faru a yankunan da suke yammacin kasar.

  • Tafiye Tafiyen Jami'an Amurka A Saudiyya Hatsari Ne_ Zarif

    Tafiye Tafiyen Jami'an Amurka A Saudiyya Hatsari Ne_ Zarif

    Nov 06, 2017 18:56

    Ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Jawad Zarif , ya bayyana ziyarar aiki wanda shugawabannin gwamnatin Amurka suke yi zuwa Saudiyya duk masu hatsari ne ga yankin.

  • Zarif Ga Tillerson: Masu Yakar kungiyar Da'esh Ba Sa Bukatar Izinin Wani

    Zarif Ga Tillerson: Masu Yakar kungiyar Da'esh Ba Sa Bukatar Izinin Wani

    Oct 24, 2017 17:49

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar dakarun da suke fada da kungiyar ta'addancin nan ta Daesh (ISIS) ba sa bukatar izinin wani wajen kare kasarsu.

  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Isa Kasar Afrika Ta Kudu Domin Gudanar Da Ziyarar Aiki

    Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Isa Kasar Afrika Ta Kudu Domin Gudanar Da Ziyarar Aiki

    Oct 22, 2017 18:19

    Ministan harkokin wajen kasar Iran da tawagar da ke rufa masa baya sun isa kasar Afrika ta Kudu a yau Lahadi da nufin halattar zaman taron kwamitin hadin gwiwa tsakanin Iran da Afrika ta Kudu karo na goma sha uku.

  • Janar Jafari da Zarif Sun Mayar Da Martani Kan Kokarin Amurka Na Bata Sunan Dakarun IRGC

    Janar Jafari da Zarif Sun Mayar Da Martani Kan Kokarin Amurka Na Bata Sunan Dakarun IRGC

    Oct 10, 2017 05:51

    Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musuluci na Iran (IRGC) Manjo Janar Muhammad Ali Jafari ya bayyana cewar bakin dakarun kare juyin juya halin Musuluncin na Iran da na Ma'aikatar harkokin wajen kasar sun zo daya a fagen kare manufofin juyin juya halin Musulunci yana mai kiran shugaban Amurka da ya fahimci hakan.

  • Zarif: Iran Tana Da Zabi Masu Yawa Idan An Sabawa Yerjejeniyar Nukliya Da Ta Kulla

    Zarif: Iran Tana Da Zabi Masu Yawa Idan An Sabawa Yerjejeniyar Nukliya Da Ta Kulla

    Oct 03, 2017 06:45

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawad Zareef ya bayyana cewa JMI tana da zabi masu yawa idan kasar Amurka ta bayyana ficewarta daga yerjejeniyar Nukliya da aka kulla ta ita a shekara ta 2015.

  • Jawad Zarif: Neman Ballewar Yankin Kurdawan Kasar Iraki Barazana Ce Ga Zaman Lafiyan Yankin

    Jawad Zarif: Neman Ballewar Yankin Kurdawan Kasar Iraki Barazana Ce Ga Zaman Lafiyan Yankin

    Oct 01, 2017 06:33

    Ministan harkokin wajen kasar Iran ya jaddada cewa: Zaben neman ballewar yankin Kurdawan Iraki daga kasar babbar barazana ce ga zaman lafiya da tsaron yankin gabas ta tsakiya.

  • Zarif: Iran Za Ta Iya Watsi Da Yarjejeniyar Nukiliya Idan Amurka Ta Fice

    Zarif: Iran Za Ta Iya Watsi Da Yarjejeniyar Nukiliya Idan Amurka Ta Fice

    Sep 29, 2017 11:13

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Iran za ta iya ficewa daga yarjejeniyar nukiliyan da ta cimma da manyan kasashen duniya a shekara ta 2015 matukar dai Amurka ta fice daga yarjejeniyar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS