Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zarif

  • Iran Tana Ci Gaba Da Tattaunawa Da Jami'an MDD Kan Matsalolin Da Suke Addabar Duniya

    Iran Tana Ci Gaba Da Tattaunawa Da Jami'an MDD Kan Matsalolin Da Suke Addabar Duniya

    Sep 27, 2017 06:41

    Ministan harkokin wajen kasar Iran ya gudanar da zaman tattaunawa na musamman da manyan jami'an Majalisar Dinkin Duniya kan matsalolin kasashen Myanmar, Yamen da Siriya.

  • Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Iran Da Turkiya Sun Tattauna Akan Kisan Kiyashin Da Ake Yi Wa Musulmin Mayanmar.

    Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Iran Da Turkiya Sun Tattauna Akan Kisan Kiyashin Da Ake Yi Wa Musulmin Mayanmar.

    Sep 05, 2017 09:21

    A jiya litinin ne dai ministan harkokin wajen na Iran Muhammad Jawad Zarif da takwaransa na Turkiya Maulud Jawush Uglu suka yi magana akan yadda za a tsaida kisan da ake yi wa musulmi Rohingha na kasar Myanmar.

  • Iran Ta Bukaci Kasashen Musulmi Su Dauki Mataki A Aikace Kan Musibar Da Musulman Myanmar Suke Ciki

    Iran Ta Bukaci Kasashen Musulmi Su Dauki Mataki A Aikace Kan Musibar Da Musulman Myanmar Suke Ciki

    Sep 04, 2017 19:11

    Ministan harkokin wajen JMI Mohammad Jawad Zareef ya bukaci kasashen musulmi da sauran kasashen duniya su dauki mataki a aikace kan musibar da musulman kasar Myanmar suke ciki .

  • Muhammad Zarif Ya Ce: Al'ummar Siriya Ne Suke Da Hakkin Tantance Makomar Kasarsu

    Muhammad Zarif Ya Ce: Al'ummar Siriya Ne Suke Da Hakkin Tantance Makomar Kasarsu

    Sep 02, 2017 19:12

    Ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: An kama hanyar kawo karshen kungiyoyin 'yan ta'adda a kasar Siriya, kuma bayan kawo karshen ayyukan ta'addanci a Siriya al'ummar kasar ne kadai suke da hakkin tantance makomar kasar ta Siriya da kansu.

  • Jakadun Mali da Nigeria Sun Gana Da Ministan Harkokin wajen Iran

    Jakadun Mali da Nigeria Sun Gana Da Ministan Harkokin wajen Iran

    Aug 22, 2017 06:34

    Jakadun kasashen Mali, Nigeria, Sirilanka da Kuma Jumhuriyar Check sun gana da ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawada Zarif

  • Zarif Ya Jaddada Aniyar Iran Ta Kare Yarjejeniyar Nukiliya Da Kalubalantar Bakar Siyasar Amurka

    Zarif Ya Jaddada Aniyar Iran Ta Kare Yarjejeniyar Nukiliya Da Kalubalantar Bakar Siyasar Amurka

    Aug 21, 2017 06:43

    Ministan harkokin wajen kasar Iran ya jaddada cewa: Manufar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ita ce kare yarjejeniyar makamashin nukiliyar da aka cimma tsakaninta da manyan kasashen duniya gami da kalubalantar bakar siyasar Amurka.

  • Zarif: Babu Ruwan Musulunci Da Ayyukan Ta'addanci Da Ake Yi Da Sunansa

    Zarif: Babu Ruwan Musulunci Da Ayyukan Ta'addanci Da Ake Yi Da Sunansa

    Aug 19, 2017 16:36

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar babu ruwan Musulunci da ayyukan ta'addancin da ake aikatawa da sunansa.

  • Zarif: Muna Fatan Taron Kasashen Musulmi A Istanbul Ya Haifar Da Da Mai Ido

    Zarif: Muna Fatan Taron Kasashen Musulmi A Istanbul Ya Haifar Da Da Mai Ido

    Aug 03, 2017 17:28

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad zarif ya bayyana cewa, yana fatan zaman da kasashen msuulmi suka gudanar a birnin Istanbul na kasar Turkiya Palastinu ya haifar da da mai ido.

  • Zarif: Cinikin Makamai A Gabas Ta Tsakiya Ba Zai Kawo Tsaro A Yankin Ba

    Zarif: Cinikin Makamai A Gabas Ta Tsakiya Ba Zai Kawo Tsaro A Yankin Ba

    Jun 27, 2017 05:19

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad jawad zarif ya bayyana cewa, mayar da yankin gabas ta tsakiya wata kasuwar sayar da makamai, ba zai haifar ma yankin da mai ido ba.

  • Shugaban Mauritania Ya Gana Da Ministan Harkokin wajen Iran A Nouakchott

    Shugaban Mauritania Ya Gana Da Ministan Harkokin wajen Iran A Nouakchott

    Jun 19, 2017 17:34

    A ci gaba da gudanar da ziyarar aiki da yake yi a wasu daga cikin kasashen arewacin Afirka, ministan harkokin wajen Iran Muhammad Jawad zarif ya isa kasar Mauritania a yau, inda ya gana da manyan jami'an gwamnatin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS