-
Dakarun Yemen Sun Hallaka Na'ibin Babban Kwamandan Dakarun Gwamnatin Hadi Dake Samun Goyon Bayan Saudiyya
Feb 22, 2017 14:27Rahotanni daga kasar Yemen sun bayyana cewar dakarun kasar tare da hadin gwiwan dakarun sa kan kasar sun sami nasarar hallaka mataimakin babban kwamandan dakarun gwamnatin tsohon shugaban kasar Yemen din Abd Rabbuh Mansur Hadi kana kuma daya daga cikin manyan kwamandojin dakarun hadin gwiwan da Saudiyya take jagoranta Janar Ahmad Saif Al-Yafi'i tare da wani adadi na sojojin sa kai a wani hari da suka kai yankin Mocha.
-
Dakarun Iraki na ci gaba da Dannawa yammacin Mausil
Feb 22, 2017 07:29Dakarun sa kai na kasar Iraki sun samu nasarar tsarkaka wani kauye daga kewayen garin Tal'afar dake yammacin garin Mausil.
-
Daliban Wata Jami'a A Kasar Ireland Sun Hana Jakadan Isara'ila Jawabi
Feb 21, 2017 14:24Daliban wata jami'a a kasar Ireland sun hana jakadan HKI jawabi a wata Jami'a a birnin Dublin babban birnin kasar a yau Talata
-
jerin gwanon Al'ummar kasar Yemen gaban Ofishin MDD
Feb 21, 2017 08:16A karo na 61 cikin shekararu biyu, Al'ummar kasar Yemen sun taron gaban MDD inda suka bukaci Majalisar ta dakatar da Saudiyar kan hare-haren wuce gona da iri da take kai musu.
-
Dakarun Iraki Sun Halaka 'Yan ta'addan Takfiriyyah Na ISIS Fiye Da 100 A Yau
Feb 20, 2017 13:55Rundunar sojin kasar Iraki ta sanar da halaka 'yan ta'addan wahabiyyah takfiriyyah na ISIS fiye da 100 a yau a Litinin a kudancin birnin Mausul, daga ciki kuwa har da wasu manyan kwamandojojin kungiyar.
-
Sojojin Iraki Sun Kwato Wasu Garuruwam Yammacin Mosul Daga Hannun 'Yan ISIS
Feb 20, 2017 02:53Sojojin kasar Iraki da suke samun goyon bayan dakarun sa kai na kasar sun sami nasarar kwato wasu garuruwa da suke wajen garin Mosul bayan kaddamar da farmakin karshen a jiya Lahadi da nufin kwato Yammacin garin Mosul din da ya rage a hannun 'yan ta'addan kungiyar Da'esh (ISIS).
-
Dakarun Iraki sun bukaci Al'ummar Mausil da su fice daga birnin
Feb 19, 2017 07:38Cikin wata sanarwa da suka watsa Dakarun Saman Iraki sun bukaci Al'ummar Mausil da su fice daga cikin Birnin domin tsarkake shi daga 'yan ta'addar ISIS
-
Martanin Isra’ila Kan Gargadin Da Sayyid Nasrullah Ya Yi Mata
Feb 18, 2017 04:24Haramtacciyar kasar Isra’ila ta mayar da martani dangane da gargadin da Sayyid Hassan Nasrullah ya yi mata kan tashoshinta na nukiliya.
-
MDD Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da IS Ta Kai A Pakistan
Feb 17, 2017 14:52Babban sakataren MDD Antonoio Guterres ya bayar da sanarwar yin Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai a kasar ta Pakistan.
-
Hizbullah Ta Bukaci HKI Ta Rufe Cibiyar Makaman Nukliarta Ta Dimono
Feb 17, 2017 08:22Shugaban kungiyar Hizbullah ta Kasar Lebanon Sayyeed Hassan Nasarallah ya bukaci HKI ta ta gaggauta rufe cibiyan makaman nuclear ta ta Dimona.