-
An Fara Sauraron Shari'ar Shuwagabannin Boren Catalonia A Espania
Feb 13, 2019 03:29Wato kotu a kasar Espania ta fara sauraron shari'ar shuwagabannin wadanda suke son ballewar yankin Cathalonia daga kasar Espania.
-
Wata Musulma Kuma Yar Majalisa A Kasar Swizland Ta Ce Ba Zata Cire Hijabintaba.
Feb 13, 2019 03:25Wata mata musulmi sanya da hijabi kuma 'yar majalisar mai wakiltar wani yanki a birnin Geneva na kasar Swizland ta bayyana cewa ba zata ciri hijabinta ba sanadiyyar sakamakon zaben raba gardama da aka gudanar a ka batun.
-
Shugabanin Kasashen Duniya Sun Taya Iran Murnar Cika Shekaru 40 Da Juyin Musulincin Kasar
Feb 11, 2019 15:35Shekh Tamim bin Hamad Al Thani sarki Qatar ya aike da sakon murna ga shugaban jamhoriyar musulinci ta Iran na cika shekaru 40 cib da cin nasarar juyin musulinci na kasar
-
Guterres Ya Soki Wasu Kasashe Kan Kin Jinin 'Yan Gudun Hijra
Feb 11, 2019 15:31Saktare janar na Majalisar Dinkin Duniya ya yi kakkausar suka kan matakin da wasu kasashe suka dauka na kin karbar bakin haure.
-
An Kashe Mutum Guda A Wata Zanga-Zanga A Kasar Haiti
Feb 10, 2019 15:47Mutum guda ne jami'an tsaro a kasar Haiti suka kashe a zanga-zangar tsadar rayuwa wanda mutanen kasar suka gudanar.
-
Mafi Yawan Mutanen Faransa Suna Goyon Bayan Zaben Raba Gardama.
Feb 10, 2019 15:36Sakamakon wasu tsare-tsaren jin ra'a yin da aka gudanar a kasar Faransa don magance zanga-zangar da masu kin jin tsarin jari hujja a kasar yana nuna cewa mafi yawan mutanen kasar suna goyon bayan zaben raba gardama.
-
Sabani Tsakanin Rasha Da Amurka Kan Venezuela A Kwamitin Tsaro
Feb 10, 2019 06:53Kasashen Amurka da Rasha na ci gaba da samun sabani kan rikicin kasar Venezuela, inda kasashen biyu suka gabatar da kudurorin doka mabambanta kan kasar a zauren kwamitin tsaro na MDD.
-
Shugabar Majalisar Wakilan Amurka Ta Goyi Bayan Jagoran 'Yan Hamayyar Kasar Venezuela
Feb 10, 2019 03:23Shugabar Majalisar wakilan ta Amurka Nancy Pelosi ta bayyana Juan Guaido a matsayin shugaban kasar Venezuela
-
Faransa : Ana Ci Gaba Da Zanga zangar Kyamar Macron
Feb 09, 2019 13:38A Faransa, yau Asabar ma masu boren adawa da siyasar shugaban kasar, Emannuel Macron, kan haraji da gazawar gwamnati wajen biyan bukatun masu karamin hali da ya daganci tsadar rayuwa sun sake fitowa kan tituna.
-
An Fallasa Wata Zantawa Tsakanin Wani Babban Jami'in Fadar Amurka Da Sojojin Venezuela
Feb 09, 2019 08:28Kafafen yada labarai na kasar Venezuela sun yada labarin tattaunawa ta waya kai tsaye wanda wani babban jami'an fadar shugaban kasar Amurka ya yi da sojojin kasar Venezuela inda suke kiransu zuwa ga juyin mulki a kasar.