-
Manoman Afrika Ta Kudu Sun Yi Allah Wadai Da Tsoma Bakin Donald Trump A Harkokin Kasarsu
Aug 26, 2018 19:05Manoman Afrika ta Kudu sun bayyana rashin jin dadinsu kan matakin da shugaban kasar Amurka ya dauka na tsoma baki a harkokin cikin gidan kasarsu.
-
Mahukuntan Afrika Ta Kudu Suna Ci Gaba Da Yin Allah Wadai Da Furucin Shugaban Amurka
Aug 24, 2018 06:30Mahukuntan Afrika ta Kudu suna ci gaba da yin tofin Allah tsine kan furucin shugaban kasar Amurka Donald Trump kan kasarsu.
-
Shugaban Amurka Ya bukaci Sakataren Harkokin Wajen Kasar Ya Binciki Kisan Manoma A Afrika Ta Kudu.
Aug 23, 2018 19:01Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya bukaci sakataren harkokin wajen kasar Mike Pompeo ya binciki labaran kisan manoma fararen fata a kasar Afrika ta kudu da suka isa kunnensa.
-
Afrika Ta Kudu Ta Maida Martani Ga Matsin Tattalin Arzikin Da Amurka Ta Dora Mata
Aug 22, 2018 11:54Gwamnatin kasar Afrika ta kudu ta maida martani ga siyasar gwamnatin shugaba Trump ta kara kudaden haraji kan bakin karfe da karfen aluminium da ake shigo da su Amurka daga kasar.
-
Kwamitin Tattalin Arziki Na Kungiyar BRICS Ya Kammala Taronsa A Afrika Ta Kudu
Jul 25, 2018 06:30Kwamitin tattalin arziki na kasashen kungiyar BRICS ya kammala taronsa na shekar shekara a birnin Durban na kasar Afrika ta kudu.
-
Kungiyar Brics Ta Fara Taron Kwanaki Biyu A Afirka Ta Kudu
Jul 24, 2018 19:06kasashen duniya masu samun habakar tattalin arziki wato Brics sun fara gudanar da taronsu na shekara shekara a birnin Durban na kasar Afirka ta kudu.
-
An Kashe Direbobin Taxi 11 A Afirka Ta Kudu
Jul 23, 2018 10:03Kakakin 'yan sandar Kasar Afirka ta kudu ya sanar da cewa wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wata karamar Bas dauke da Direbobin Taxi tare da hallaka 11 daga cikinsu.
-
Bikin Cikar Shekaru 100 Da Haihuwar Nelson Mandela
Jul 18, 2018 06:16A jiya talata ne al'ummar kasar ta Afirka ta kudu su ka yi bikin cika shekaru 100 da haihuwar tsohon shugaban kasar wanda kuma ya cece su daga mulkin wariya
-
Afirka Ta Kudu Ta Jadadda Matsayarta Na Ci Gaba Da Allawadai Da Ta'addancin Isra'ila.
Jul 09, 2018 06:51Gwamnatin Afirka Ta Kudu ta ce ganin yadda HK Isra'ila ke ci gaba da kai hare-haren Ta'addanci kan Al'ummar Palastinu, jakadan kasar ba zai koma birnin Tel-Aviv ba.
-
Wani Dan Bindiga Ya Kashe Wani Mai Goyon Bayan H.K.Isra'ila A Kasar Afrika Ta Kudu
Jul 08, 2018 12:14Wani dan bindiga ya aiwatar da kisan gilla kan shugaban jam'iyyar Likud mai mulki a haramtacciyar kasar Isra'ila reshen kasar Afrika ta Kudu.