Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • 'Yan Majalisar Afirka Ta Kudu Za Su Sake Kada Kuri'ar Tsige Jacob Zuma

    'Yan Majalisar Afirka Ta Kudu Za Su Sake Kada Kuri'ar Tsige Jacob Zuma

    Feb 04, 2018 05:44

    'Yan majalisar kasar Afirka ta Kudu na shirin sake gudanar da zama don kada kuri'ar tsige shugaban kasar Jacob Zuma daga karagar mulki a wani abin da ake gani a matsayin ci gaba da rarrabuwan kai da rikicin da ke faruwa a jam'iyyarsu ta ANC mai mulki.

  • An ceto ma'aikatan hako zinare 955 a Afrika ta kudu

    An ceto ma'aikatan hako zinare 955 a Afrika ta kudu

    Feb 02, 2018 19:00

    Ma'aikatan ceto a Afirka ta Kudu sun sami nasarar ceto dukkan ma'aikatan hakar ma'adai su 955 wadanda suka makale a karkashin kasa sakamakon katsewar wutar lantarki a mahakar zinare ta Beatrix dake kasar.

  • Mutum 950 Sun Makale A Karkashin Kasa A Afrika Ta Kudu

    Mutum 950 Sun Makale A Karkashin Kasa A Afrika Ta Kudu

    Feb 01, 2018 16:22

    Rahotanni daga Afrika ta kudu na cewa masu aikin hakar zinari 950 ne suka makale a karkashin kasa, sakamakon wata guguwa data janyo daukewar wutar lantarki a lardin Free State dake tsakiyar kasar.

  • Sabon Shugaban ANC Ya Ce A Nan Gaba Za A Yi Dubi Cikin Matsalar Shugaba Zuma

    Sabon Shugaban ANC Ya Ce A Nan Gaba Za A Yi Dubi Cikin Matsalar Shugaba Zuma

    Jan 15, 2018 05:54

    Sabon shugaban jam'iyyar ANC mai mulki a Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa ya ce batun ko shugaban kasar Jacob Zuma zai sauka daga karagar mulki ko kuma a'a, wani lamari ne da za ci gaba da dubi kansa a nan gaba.

  • Yan Adawa A Kasar Afrika Ta Kudu Sun Sake Gabatar Da Bukatar Tsige Shugaban Kasar

    Yan Adawa A Kasar Afrika Ta Kudu Sun Sake Gabatar Da Bukatar Tsige Shugaban Kasar

    Jan 07, 2018 19:33

    Majalisar Dokokin Kasar Afrika ta Kudu tana sake gudanar da nazari kan dokar da ta bada damar tsige shugaban kasar daga kan karagar mulkin kasar.

  • Afirka Ta Kudu Na Shirin Rage Alakarta Ta Diplomasiyya Da H.K. Isra'ila

    Afirka Ta Kudu Na Shirin Rage Alakarta Ta Diplomasiyya Da H.K. Isra'ila

    Dec 21, 2017 18:21

    Jam'iyyar ANC mai mulki a kasar Afirka ta Kudu ta sanar da shirin da take da shi na rage alakar kasar Afirka ta Kudun da haramtacciyar kasar Isra'ila a matsayin mayar da martani ga matakin baya-bayan nan da shugaban Amurka ya dauka na sanar da Kudus a matsayin babban birnin HKI.

  • Jam'iyyar ANC Mai Mulki A Afirka Ta Kudu Ta Zabi Sabon Shugaba

    Jam'iyyar ANC Mai Mulki A Afirka Ta Kudu Ta Zabi Sabon Shugaba

    Dec 19, 2017 05:35

    Jam'iyyar African National Congress (ANC) mai mulki a kasar Afirka ta Kudu ta zabi mataimakin shugaban kasar Cyril Ramaphosa a matsayin sabon shugabanta wanda zai maye gurbin Shugaban kasar Jacob Zuma.

  • Jam'iyyar ANC Za Ta Zabi Sabon Shugaba

    Jam'iyyar ANC Za Ta Zabi Sabon Shugaba

    Dec 17, 2017 06:40

    A yau ne ake sa ran babbar jam'iyar ANC mai mulki a kasar Afirka ta kudu za ta fara zaben sabin shugabanin jam'iyar bayan da shugaba Jacob Zuma ya sauka daga kan kujerar shugabancin jam'iyyar.

  • Shugaba Zuma: Kasashen Afirka Za Su Goyi Bayan Al'ummar Zimbabwe

    Shugaba Zuma: Kasashen Afirka Za Su Goyi Bayan Al'ummar Zimbabwe

    Nov 18, 2017 16:25

    Shugaban kasar Afirka ta Kudu, Jacob Zuma ya bayyana cewar gwamnatocin kasashen Afirka za su ci gaba da goyon bayan al'ummar kasar Zimbabwe sakamakon rikicin siyasa da ya kunno kai a kasar bayan da sojoji suka kwace madafun iko a kasar da kuma ci gaba da yi wa shugaban kasar Robert Mugabe daurin talala.

  • Kasashen Mourtaniya Da Afirka Ta Kudu Sun Meka Sakon Ta'aziya Ga Al'ummar Iran

    Kasashen Mourtaniya Da Afirka Ta Kudu Sun Meka Sakon Ta'aziya Ga Al'ummar Iran

    Nov 14, 2017 18:59

    Shugabanin kasashen mourtaniya da afirka ta kudu sun aike da sakon alhini da ta'aziya zuwa shugaban kasa da al'ummar iran biyu bayan girgizar kasar da tayi sanadiyar mutuwar mutane sama da 400

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS