Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • 'Yan Adawa Sun Bukaci Kotu Ta Tilasta Yin Bayanin Kudaden Da Shugaba Zuma Ya Kashe Wajen Kare Kansa

    'Yan Adawa Sun Bukaci Kotu Ta Tilasta Yin Bayanin Kudaden Da Shugaba Zuma Ya Kashe Wajen Kare Kansa

    Nov 12, 2017 18:10

    Babbar jam'iyyar adawa ta kasar Afirka ta Kudu ta sanar da cewa ta bukaci babbar kotun kasar da ta tilasta wa shugaban Jacob Zuma da yayi bayanin kudaden da gwamnati ta kashe wajen kare shi daga zargin rashawa da cin hancin da ake masa.

  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Isa Kasar Afrika Ta Kudu Domin Gudanar Da Ziyarar Aiki

    Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Isa Kasar Afrika Ta Kudu Domin Gudanar Da Ziyarar Aiki

    Oct 22, 2017 18:19

    Ministan harkokin wajen kasar Iran da tawagar da ke rufa masa baya sun isa kasar Afrika ta Kudu a yau Lahadi da nufin halattar zaman taron kwamitin hadin gwiwa tsakanin Iran da Afrika ta Kudu karo na goma sha uku.

  • Afrika Ta Kudu Ta Nemi A Amince Da Yarjejeniyar Haramta Amfani Da Makaman Nukiliya

    Afrika Ta Kudu Ta Nemi A Amince Da Yarjejeniyar Haramta Amfani Da Makaman Nukiliya

    Oct 21, 2017 06:19

    Kasar Afrika Ta Kudu ta bukaci dukkan manbobin MDD da su sanya hannu kan yarjejeniyar haramta amfani da makaman nukiliya.

  • Shugaban Afirka Ta Kudu Yana Fuskantar Tuhumomin Cin Hanci Da Rashawa 800

    Shugaban Afirka Ta Kudu Yana Fuskantar Tuhumomin Cin Hanci Da Rashawa 800

    Oct 13, 2017 12:31

    A yau juma'a ce majiyar shari'a ta kasar ta Afirka ta kudu ce ta sanar da yawan tuhomin da shugaba Jacob Zuma ta ke fuskanta.

  • Tattalin Arzikin Kasar Afirka Ta Kudu Na Ci Gaba Da Samun Koma Baya.

    Tattalin Arzikin Kasar Afirka Ta Kudu Na Ci Gaba Da Samun Koma Baya.

    Sep 19, 2017 09:14

    Ma'aikatar kudin Afirka ta kudu ta sanar da samun koma baya na bunkasar tattalin arzikin kasar

  • Afirka Ta Kudu Za Ta Daddale Yarjejeniyar Hana Yaduwar Makaman Nukiliya

    Afirka Ta Kudu Za Ta Daddale Yarjejeniyar Hana Yaduwar Makaman Nukiliya

    Sep 18, 2017 14:21

    Fadar gwamnatin Afirka ta kudu ta tabbatar da cewa, kasar za ta daddale yarjejeniyar hana yaduwar makaman nukiliya, a yayin babban taron MDD karo na 72 a birnin New York.

  • Dr Ruhani: Manufar Kasar Iran Ce Karfafa Kyakkyawar Alaka Da Kasar Afrika Ta Kudu

    Dr Ruhani: Manufar Kasar Iran Ce Karfafa Kyakkyawar Alaka Da Kasar Afrika Ta Kudu

    Sep 02, 2017 19:12

    Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Manufar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ce karfafa alaka a dukkanin bangarori da kasashen nahiyar Afrika musamman kasar Afrika ta Kudu.

  • Shugabar Majalisar Dokokin Afirka Ta Kudu Ta Kai Ziyara Kasar Iran

    Shugabar Majalisar Dokokin Afirka Ta Kudu Ta Kai Ziyara Kasar Iran

    Sep 01, 2017 19:21

    Madam Baleka Mbete ta iso birnin Tehran a yau Juma'a inda ta sami tarbar shugaban kwamitin Majalisa na alakar Iran da Afirka ta kudun malama Barvaneh Salahshur.

  • Mahakan Zinari A Karkashin Kasa A Kasar Afrika Ta Kudu Sun Rasa Rayukansu

    Mahakan Zinari A Karkashin Kasa A Kasar Afrika Ta Kudu Sun Rasa Rayukansu

    Aug 27, 2017 11:49

    Mahaka zinari biyu masu aiki wa kamfanin Marmony Gold a kasar Afrika ta kudu sun raya rayukansu bayan motsin kasa da aka yi a yankin.

  • An Hukunta Wasu Farar Fata Biyu A Kasar Afirka Ta Kudu.

    An Hukunta Wasu Farar Fata Biyu A Kasar Afirka Ta Kudu.

    Aug 26, 2017 16:14

    Wata Kotu a garin Middelburg na arewa maso gabashin Afirka ta kudu ta hukunta wasu manoma farar fata biyu kan zarkinsu da kokarin sanya wani bakar fata a cikin akwatin sanya matattu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS