Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • Afirka Ta Kudu Ta Amince Da Bukatar Uwar Gidan Shugaban Kasar Zimbabwe

    Afirka Ta Kudu Ta Amince Da Bukatar Uwar Gidan Shugaban Kasar Zimbabwe

    Aug 20, 2017 06:22

    Uwargidan shugaban kasar Zimbabwe, Grace Mugabe, taki halartar taron matan shugabannin kasashen yankin kudancin Africa ba, wanda aka fara shi a wannan Asabar, bayan da ta ki amsa kiran jami'an 'yan sanadar kasar Afirka ta kudu.

  • 'Yan Adawa Sun Gabatar Da Kudurin Rusa Majalisar Dokokin Afirka Ta Kudu

    'Yan Adawa Sun Gabatar Da Kudurin Rusa Majalisar Dokokin Afirka Ta Kudu

    Aug 11, 2017 05:46

    'Yan adawan kasar Afirka ta Kudu sun gabatar da wani kuduri na rusa majalisar kasar da gudanar da sabon zaben, 'yan kwanaki bayan kayen da suka sha a kokarin da suka yi na tsige shugaban kasar Jacob Zuma.

  • Afirka Ta Kudu: Gobe Talata Majalisar Dokoki Za Ta  Kada Kuri'a Akan  Shugaba Jacob Zuma.

    Afirka Ta Kudu: Gobe Talata Majalisar Dokoki Za Ta Kada Kuri'a Akan Shugaba Jacob Zuma.

    Aug 07, 2017 13:11

    Radiyon Faransa na kasa da kasa ya ce; Tun a cikin watan Maris ne 'yan adawa su ka bukaci da gurfanar da shugaban kasar a gaban majalisar domin kada kuri'a akansa.

  • Kungiyar Al-Qa'ida Ta Sako Dan Afirka Ta Kudu Da Ta Sace A Mali A 2011

    Kungiyar Al-Qa'ida Ta Sako Dan Afirka Ta Kudu Da Ta Sace A Mali A 2011

    Aug 03, 2017 10:57

    Ministar harkokin wajen kasar Afirka ta Kudu Maite Nkoana-Mashabane ta sanar da cewa an sako dan kasar da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Al-Qa'ida suka sace a kasar Mali a shekara ta 2011 sannan a halin yanzu ma har ya iso gida.

  • Jacob Zuma: Afirka Ta Kudu Ta Fara Fita Daga Matsalolin Tattalin Arziki

    Jacob Zuma: Afirka Ta Kudu Ta Fara Fita Daga Matsalolin Tattalin Arziki

    Jun 25, 2017 08:51

    Shugaban kasar Afirka ta kudu Jacob Zuma ya bayyana cewa, kasarsa ta fara fita daga cikin matsalar tattalin arzikin da fada.

  • Afirka Ta Kudu Ta Yi Alawadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Tehran

    Afirka Ta Kudu Ta Yi Alawadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Tehran

    Jun 09, 2017 11:17

    Ma'aikatar Harakokin wajen kasar Afirka Ta kudu ta yi alawadai da harin ta'addancin da aka Tehran babban birnin kasar Iran

  • Shugaban Afirka Ta Kudu Ya Musanta Mallakar Gida A Dubai

    Shugaban Afirka Ta Kudu Ya Musanta Mallakar Gida A Dubai

    Jun 04, 2017 18:04

    Shugaban kasar Afirka ta Kudu, Jacob Zuma, ya musanta jita-jita da zargin da ake masa cewa ya mallaki wani makeken gida a birnin Dubai na kasar Hadaddiyar Daular Larabawa wanda wasu 'yan kasuwa suka saya masa.

  • Iran Za Ta Dauki Nauyin Wani Shiri Na Kur'ani A Afirka Ta Kudu

    Iran Za Ta Dauki Nauyin Wani Shiri Na Kur'ani A Afirka Ta Kudu

    Jun 03, 2017 19:26

    Ofishin kula da harkokin yada al'adun muslunci na kasar Iran a Afirka ta kudu ya dauki nauyin shirya wa dalibai musulmi tarukan bayar da horo a kan kur'ani a cikin watan Ramadan.

  • An Kori Shugaban 'Yan Sandar Kasar Afirka Ta Kudu.

    An Kori Shugaban 'Yan Sandar Kasar Afirka Ta Kudu.

    Jun 02, 2017 06:33

    A Dakatar Da Shugaban 'Yan Sandar Afirka ta Kudu bayan da same shi da lafin barnar dukiyar kasa

  • Zuma Ya Tsallake Kuri’ar Rashin Amincewa Da Shi Da Jam’iyyar ANC Ta Gudanar

    Zuma Ya Tsallake Kuri’ar Rashin Amincewa Da Shi Da Jam’iyyar ANC Ta Gudanar

    May 29, 2017 05:48

    Shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma yayi nasara a kan wani kokari da aka yi na kada kuri’ar nuna rashin amincewa da mulkinsa da aka kada tsakanin manyan jami’an jam’iyyarsu ta ANC mai mulki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS