-
Afirka Ta Kudu Ta Amince Da Bukatar Uwar Gidan Shugaban Kasar Zimbabwe
Aug 20, 2017 06:22Uwargidan shugaban kasar Zimbabwe, Grace Mugabe, taki halartar taron matan shugabannin kasashen yankin kudancin Africa ba, wanda aka fara shi a wannan Asabar, bayan da ta ki amsa kiran jami'an 'yan sanadar kasar Afirka ta kudu.
-
'Yan Adawa Sun Gabatar Da Kudurin Rusa Majalisar Dokokin Afirka Ta Kudu
Aug 11, 2017 05:46'Yan adawan kasar Afirka ta Kudu sun gabatar da wani kuduri na rusa majalisar kasar da gudanar da sabon zaben, 'yan kwanaki bayan kayen da suka sha a kokarin da suka yi na tsige shugaban kasar Jacob Zuma.
-
Afirka Ta Kudu: Gobe Talata Majalisar Dokoki Za Ta Kada Kuri'a Akan Shugaba Jacob Zuma.
Aug 07, 2017 13:11Radiyon Faransa na kasa da kasa ya ce; Tun a cikin watan Maris ne 'yan adawa su ka bukaci da gurfanar da shugaban kasar a gaban majalisar domin kada kuri'a akansa.
-
Kungiyar Al-Qa'ida Ta Sako Dan Afirka Ta Kudu Da Ta Sace A Mali A 2011
Aug 03, 2017 10:57Ministar harkokin wajen kasar Afirka ta Kudu Maite Nkoana-Mashabane ta sanar da cewa an sako dan kasar da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Al-Qa'ida suka sace a kasar Mali a shekara ta 2011 sannan a halin yanzu ma har ya iso gida.
-
Jacob Zuma: Afirka Ta Kudu Ta Fara Fita Daga Matsalolin Tattalin Arziki
Jun 25, 2017 08:51Shugaban kasar Afirka ta kudu Jacob Zuma ya bayyana cewa, kasarsa ta fara fita daga cikin matsalar tattalin arzikin da fada.
-
Afirka Ta Kudu Ta Yi Alawadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Tehran
Jun 09, 2017 11:17Ma'aikatar Harakokin wajen kasar Afirka Ta kudu ta yi alawadai da harin ta'addancin da aka Tehran babban birnin kasar Iran
-
Shugaban Afirka Ta Kudu Ya Musanta Mallakar Gida A Dubai
Jun 04, 2017 18:04Shugaban kasar Afirka ta Kudu, Jacob Zuma, ya musanta jita-jita da zargin da ake masa cewa ya mallaki wani makeken gida a birnin Dubai na kasar Hadaddiyar Daular Larabawa wanda wasu 'yan kasuwa suka saya masa.
-
Iran Za Ta Dauki Nauyin Wani Shiri Na Kur'ani A Afirka Ta Kudu
Jun 03, 2017 19:26Ofishin kula da harkokin yada al'adun muslunci na kasar Iran a Afirka ta kudu ya dauki nauyin shirya wa dalibai musulmi tarukan bayar da horo a kan kur'ani a cikin watan Ramadan.
-
An Kori Shugaban 'Yan Sandar Kasar Afirka Ta Kudu.
Jun 02, 2017 06:33A Dakatar Da Shugaban 'Yan Sandar Afirka ta Kudu bayan da same shi da lafin barnar dukiyar kasa
-
Zuma Ya Tsallake Kuri’ar Rashin Amincewa Da Shi Da Jam’iyyar ANC Ta Gudanar
May 29, 2017 05:48Shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma yayi nasara a kan wani kokari da aka yi na kada kuri’ar nuna rashin amincewa da mulkinsa da aka kada tsakanin manyan jami’an jam’iyyarsu ta ANC mai mulki.