Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • Gargadi Kan Yadda Kasar Afrika Ta Kudu Ke Kokarin Komawa Kan Tafarkin Kama Karya

    Gargadi Kan Yadda Kasar Afrika Ta Kudu Ke Kokarin Komawa Kan Tafarkin Kama Karya

    May 22, 2017 06:19

    Mataimakin shugaban kasar Afrika ta Kudu ya yi gargadi kan hatsarin komawar kasar kan tafarkin kama karya da wasu 'yan tsiraru zasu din ga gudanar da mulki yadda suka ga dama.

  • Kotu Na Duba Yiyuwar Ba Da Damar Kada Kuri’ar Tsige Shugaba Zuma

    Kotu Na Duba Yiyuwar Ba Da Damar Kada Kuri’ar Tsige Shugaba Zuma

    May 17, 2017 05:52

    Babbar kotun kasar Afirka Ta Kudu na dubi dangane da ko za ta ba wa ‘yan majalisar kasar damar kada kuri’ar rashin amincewa da mulkin shugaban kasar Jacob Zuma a boye a daidai lokacin da wasu daruruwan mutane suke ci gaba da zanga-zangar kin jininsa a birnin Johannesburg.

  • Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Shugaban Afirka Ta Kudu A Kasar

    Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Shugaban Afirka Ta Kudu A Kasar

    Apr 28, 2017 05:54

    Dubun dubatan mutanen kasar Afirka ta Kudu ne suka gudanar da wata zanga-zanga a birnin Pretoria suna masu kiran shugaban kasar Jacob Zuma da ya sauka daga karagar mulkin kasar.

  • Wata Kotu A Afrika Ta Kudu Ta Haramta Yerjejeniyar Nuklia Da Aka Kulla Tsakanin Kasar Da Rasha

    Wata Kotu A Afrika Ta Kudu Ta Haramta Yerjejeniyar Nuklia Da Aka Kulla Tsakanin Kasar Da Rasha

    Apr 26, 2017 16:55

    Wata kotu a kasar Afrika ta kudu ta yanke hukuncin haramta yerjejeniyar gina cibiyar bada wutan lantarki tsakanin gwamnatin kasar da kamfanin Rosatom na kasar Rasha

  • Yara 19 Sun Mutu Sakamakon Hadarin Mota A Kasar Afirka Ta Kudu

    Yara 19 Sun Mutu Sakamakon Hadarin Mota A Kasar Afirka Ta Kudu

    Apr 22, 2017 05:46

    Masu aikin ba da agaji da ceto a kasar Afirka ta Kudu sun bayyana cewar wasu yara 19 tare da direbansu guda sun rasa rayukansu sakamakon hadarin mota da ya ritsa da su a birnin Pretoria na kasar a jiya Juma'a.

  • Shugaban Afirka Ta Kudu Ya Ce Ba Zai Yi Murabus Ba

    Shugaban Afirka Ta Kudu Ya Ce Ba Zai Yi Murabus Ba

    Apr 18, 2017 06:37

    Shugaban kasar Afirka ta kudu Jacob Zuma ya jaddada cewa ba zai yi murabus daga kan shugabancin kasar ba sakamakon matsin lambar jam'iyyun adawar siyasa na kasar.

  • Kokarin Ganin An Gurfanar Da Shugaban Afrika Ta Kudu A Gaban Majalisar Kasar

    Kokarin Ganin An Gurfanar Da Shugaban Afrika Ta Kudu A Gaban Majalisar Kasar

    Apr 12, 2017 11:52

    Tsohon shugaban kasar Afrika ta Kudu Thabo Mbeki ya shiga cikin sahun masu kira kan gurfanar da shugaban kasar Jacob Zuma a gaban Majalisar Dokokin Kasar.

  • Shugaba Zuma Ya Zargi Masu Masa Zanga-Zanga Da Nuna Wariyar Launin Fata

    Shugaba Zuma Ya Zargi Masu Masa Zanga-Zanga Da Nuna Wariyar Launin Fata

    Apr 10, 2017 17:38

    Shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma ya zargin masu zanga-zangar da suke kiransa da yayi murabus daga mukaminsa sakamakon gazawar da suka ce yayi wajen kyautata yanayin kasar a matsayin 'yan nuna wariyar launin fata.

  • Afrika Ta Kudu Ta Ce Ba Ta Karya Doka Ba Saboda Kin Kama Shugaban Kasar Sudan

    Afrika Ta Kudu Ta Ce Ba Ta Karya Doka Ba Saboda Kin Kama Shugaban Kasar Sudan

    Apr 08, 2017 05:39

    Gwamnatin Afirka ta Kudu ta ce kasar ba ta karya doka ba saboda kin amincewa da ta yi da bukatar kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffukan yaki (ICC) na ta kama mata shugaban kasar Sudan Umar Hassan Al-Bashir da mika mata shi a lokacin da ya ziyarci kasar a shekara ta 2015.

  • An Fara Kiran Shugaban Afirka Ta Kudu, Jacob Zuma Da Yayi Murabus

    An Fara Kiran Shugaban Afirka Ta Kudu, Jacob Zuma Da Yayi Murabus

    Apr 04, 2017 16:49

    Babbar kungiyar kwadago ta kasar Afirka ta Kudu (Cosatu) ta kirayi Shugaban kasar Jacob Zuma da ya sauka daga kan mulki bayan kwaskwarimar da yayi wa majalisar ministocin kasar lamarin da ya kara zafafa rarrabuwan kan da ake da shi a cikin jam'iyyar ANC din mai mulki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS