Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu Ya Sauke Ministan Kudi Na Kasar

    Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu Ya Sauke Ministan Kudi Na Kasar

    Mar 31, 2017 06:36

    Shugaban kasar Afirka ta kudu Jacob Zuma ya sauke ministan kudi na kasar Parvin Gordhan daga kan mukaminsa.

  • An Hana Shugaba Zuma Halartar Jana'izar Daya Daga Cikin Masu Fada Da Gwamnatin Wariya Ta A/Kudu

    An Hana Shugaba Zuma Halartar Jana'izar Daya Daga Cikin Masu Fada Da Gwamnatin Wariya Ta A/Kudu

    Mar 29, 2017 17:03

    Masu adawa da shugaban kasar Afirka Ta Kudu sun mayar da wajen jana'izar daya daga cikin tsoffin gwagwarmayar fada da wariyar launin fata na kasar Ahmed Kathrada wani fagen na nuna adawarsu ga shugaba Zuma wanda aka hana shi halartar taron jana'izar.

  • Afirka ta Kudu Ta Sanar da Janye Kudurinta Na Ficewa Daga Kotun ICC

    Afirka ta Kudu Ta Sanar da Janye Kudurinta Na Ficewa Daga Kotun ICC

    Mar 10, 2017 05:48

    Kasar Afirka ta Kudu ta janye kudurinta na ficewa daga kotun kasa da kasa mai hukunta manyan laifuka (ICC) bayan da babbar kotun kasar ta sanar da cewa kudurin da gwamnatin kasar ta dauka na ficewar daga kotun ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar.

  • An kira Al'ummar kasar Afirka ta kudu a kan su kwantar da hankulansu

    An kira Al'ummar kasar Afirka ta kudu a kan su kwantar da hankulansu

    Feb 24, 2017 03:57

    Ministan cikin gidan Africa ta kudu ta bukaci mutan kasar da su kwantar da hankula sakamakon kazamin boren kyamar baki da ake yi a wasu sassan kasar da ya kai ga kona shaguna da gidajen jama’a masu yawa.

  • Ministan Harkokin Cikin Gidan Kasar Afrika Ta Kudu Ya Bukaci Zaman Lafiya A Kasar

    Ministan Harkokin Cikin Gidan Kasar Afrika Ta Kudu Ya Bukaci Zaman Lafiya A Kasar

    Feb 23, 2017 17:36

    Ministan harkokin cikin gidan kasar Afrika ta Kudu ya bukaci al'ummar kasar da su mutunta doka tare da kawo karshen duk wani tashe-tashen hankula a duk fadin kasar.

  • Jam'iyyar ANC Ta Yi Allah Wadai Da Ganawar Da Shugaban 'Yan Adawa Yayi Da Netanyahu

    Jam'iyyar ANC Ta Yi Allah Wadai Da Ganawar Da Shugaban 'Yan Adawa Yayi Da Netanyahu

    Jan 14, 2017 18:13

    Jam'iyyar ANC mai mulki a kasar Afirka ta Kudu ta yi Allah wadai da kuma kakkausar suka ga ganawar da shugaban 'yan adawar kasar Mmusi Maimane yayi da firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu da sauran manyan jami'an haramtacciyar kasar.

  • Gwamnatocin Kasashen Duniya Suna Ci Gaba Da Aiko Ta Ta'aziyar Rasuwan Rafsanjani

    Gwamnatocin Kasashen Duniya Suna Ci Gaba Da Aiko Ta Ta'aziyar Rasuwan Rafsanjani

    Jan 09, 2017 17:24

    Gwamnatin kasar Afrika ta Kudu ta aiko ta ta'aziya zuwa ga gwamnatin JMI da kuma iyalan gidan Aya. Hashimu Rafsanjani wanda All.. ya yi wa rasuwa a jiya Lahadi a nan Tehran

  • Wasu Mutane Sun Keta Alfarmar Masalalcin Simons Town A Afirka Ta Kudu

    Wasu Mutane Sun Keta Alfarmar Masalalcin Simons Town A Afirka Ta Kudu

    Jan 08, 2017 15:45

    Wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun keta alfarmar babban masallacin birnin Simons Town da ke kasar Afirka ta kudu.

  • Afirka Ta Kudu: Mutane 3  Sun Mutu A Boren Da Ya Barke Cikin Kurkuku

    Afirka Ta Kudu: Mutane 3 Sun Mutu A Boren Da Ya Barke Cikin Kurkuku

    Dec 27, 2016 06:49

    A Kalla Mutane uku ne Su ka mutu a wata tarzoma da ta barke a cikin gidan kurkukun Saint Albans da tsibirin Elizabeth da ke gabacin Cape.

  • Riek Machar Ya Musanta Cewa Yana Tsare A Kasar Afirka Ta Kudu

    Riek Machar Ya Musanta Cewa Yana Tsare A Kasar Afirka Ta Kudu

    Dec 16, 2016 17:13

    Madugun 'yan tawayen kasar Sudan ta Kudu Riek Machar ya musanta labarin da ke cewa mahukunta a kasar Afirka ta Kudu na tsare da shi a birnin Pretoria inda ya ce hakan wata farfaganda ce kawai da gwamnatin Sudan ta Kudu take yadawa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS