Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • Shugaban Afirka Ta Kudu Ya Bukaci A Kara Fadada Alaka Ta Tsaro Tsakanin kasarsa Da Iran

    Shugaban Afirka Ta Kudu Ya Bukaci A Kara Fadada Alaka Ta Tsaro Tsakanin kasarsa Da Iran

    Dec 14, 2016 10:00

    Shugaban kasar Afirka ta kudu Jacob Zuma ya bukaci da a kara fadada alaka ta tsaro tsakanin kasarsa da kuma jamhuriyar muslunci ta Iran.

  • Ministan Tsaron Iran Ya Fara Ziyarar Aiki A Kasar Afirka Ta Kudu

    Ministan Tsaron Iran Ya Fara Ziyarar Aiki A Kasar Afirka Ta Kudu

    Dec 13, 2016 06:20

    Ministan Tasaron Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Husain Dagqan ya isa birnin Pretoria dazu.

  • Ziyarar Ministan Tsaron Kasar Iran A Kasar Afirka Ta Kudu

    Ziyarar Ministan Tsaron Kasar Iran A Kasar Afirka Ta Kudu

    Dec 12, 2016 19:00

    Ministan tsaron kasar Iran ya kama hanya zuwa birnin Pretoria na kasar Afirka, domin fara gudanar da wata ziyarar aiki a kasar.

  • An Fara Gwajin Sabuwar Allurar Rigakafin Cutar Kanjamau (AIDS) A Afirka Ta Kudu

    An Fara Gwajin Sabuwar Allurar Rigakafin Cutar Kanjamau (AIDS) A Afirka Ta Kudu

    Dec 01, 2016 06:23

    A kasar Afirka ta kudu an sanar da fara wani gwajin allurar rigakafin cutar kanjamau (AIDS) a matakin karshe na ganowa da kuma samun maganin wannan cutar da ta kashe miliyoyin mutane a duk fadin duniya kana kuma wasu miliyoyin suke ci gaba da fama da ita.

  • Shugaba Zuma Ya Sha Daga Kokarin Tsige Shi Daga Karagar Mulki

    Shugaba Zuma Ya Sha Daga Kokarin Tsige Shi Daga Karagar Mulki

    Nov 29, 2016 16:38

    Rahotanni daga kasar Afirka ta Kudu sun bayyana cewar shugaban kasar Jacob Zuma ya tsallake wani kokari na tilasta masa yin murabus daga karagar mulkin kasar bayan da uwar jam'iyyarsu ta African National Congress (ANC) ta sake nuna goyon bayanta gare shi biyo bayan kiran da wasu 'yan jam'iyyar suka yi masa na yayi murabus.

  • Ana Ci Gaba Da Kokarin Kubutar Da Yan Afrika Ta Kudu Biyu A Hannun Daesh

    Ana Ci Gaba Da Kokarin Kubutar Da Yan Afrika Ta Kudu Biyu A Hannun Daesh

    Nov 24, 2016 15:39

    Wata kungiya mai zaman kanta a kasar Afrika ta Kudu ta bayyana cewa har yanzun ana ci gaba da kokari don kubutar da yan kasar guda biyu wadanda yan kungiyar ISIS a arewacin kasar Mali suke garkuwa da su.

  • Majalisar Wakilan Kasar Afrika Ta Kudu Ta Yi Watsi Da Bukatar Gurfanar Da Shugaban Kasar A Gabanta

    Majalisar Wakilan Kasar Afrika Ta Kudu Ta Yi Watsi Da Bukatar Gurfanar Da Shugaban Kasar A Gabanta

    Nov 11, 2016 04:28

    Majalisar Wakilan Kasar Afrika ta Kudu ta yi watsi da bukatar 'yan adawar kasar ta neman gurfanar da shugaban kasar Jacob Zuma a gaban Majalisar domin tsige shi daga kan karagar shugabancin kasar.

  • Majalisar Afirka Ta Kudu Ta Goyi Bayan Ficewa Daga Kotun ICC

    Majalisar Afirka Ta Kudu Ta Goyi Bayan Ficewa Daga Kotun ICC

    Nov 04, 2016 05:51

    Majalisar dokokin kasar Afirka ta Kudu ta goyi bayan matsayar da gwamnatin kasar ta dauka na ficewa daga kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffuka (ICC) bisa zargin kotun da nuna wariya yayin gudanar da ayyukanta.

  • Masu Zanga-Zanga Sun Bukaci Shugaban Afirka Ta Kudu Yayi Murabus

    Masu Zanga-Zanga Sun Bukaci Shugaban Afirka Ta Kudu Yayi Murabus

    Nov 02, 2016 17:16

    Rahotanni daga kasar Afirka ta Kudu na nuni da cewa dubun dubatan al'ummar kasar ne cikin wata zanga-zanga da suka gudanar suka bukaci shugaban kasar Jacob Zuma da yayi murabus daga mukaminsa.

  • Ban Ki Moon Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Da Ta Sauya Tunaninta Kan Ficewa Daga Kotun ICC

    Ban Ki Moon Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Da Ta Sauya Tunaninta Kan Ficewa Daga Kotun ICC

    Oct 31, 2016 05:26

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki Moon ya kirayi kasar Afirka ta Kudu da ta sauya ra'ayinta dangane da ficewar da ta yi daga kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffuka.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS